Ummi_25's Reading List
134 stories
MULKI KO SARAUTA 2  by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 47,262
  • WpVote
    Votes 1,533
  • WpPart
    Parts 7
Is all about, love, sacrifice and Royal👑
SOMEONE LIKE FATIMAH by Phateemah_taheer
Phateemah_taheer
  • WpView
    Reads 56,269
  • WpVote
    Votes 1,313
  • WpPart
    Parts 7
***** NOT YOUR EVERYDAY AREWA/ HAUSA STORY***** Couples go into marriage filled with love,excitement and expectations of the future. But the story was different for this two star crossed couple. Fatimah, an overly ambitious, yet successful girl in her early 20s is matched made by her father and his best friend into marrying her father's best friend's son, Khalifa, a Journalist and an entrepreneur , the heir to Emirates groups also in his 20s. Khalifa and Fatimah went into marriage blindly, while trying hard to sort out their differences and how differently they saw life and the obstacles that laid ahead. Khalifa is arrogant, head strong, handsome and hopelessly in love with his girlfriend Aaliyah. Despite being married to Fatimah, he continued his relationship with Aaliyah who was unknownly Fatimah's closest friend at work. Aaliyah was a gold digger and was after one thing, becoming the woman of the Emirates. Follow the story of Fatimah and Khalifa to see how this two manage being totally different in a similar relationship, to see how a marriage born out of obedience changes their lives forever!! Follow the story of how marriage borne out of obedience leads to friendship, to heartbreak and to a love that was so consuming and too great to be lived.
A GIDANAH  by AyusherMuhd
AyusherMuhd
  • WpView
    Reads 653,958
  • WpVote
    Votes 66,719
  • WpPart
    Parts 72
Duk wani abu da ya kamata ina maka shi, nice shanka, nice tufafinka, kula da mahaifiyarka, komai na rayuwa na dauke maka shi amma ka rasa abinda zaka saka min dashi sai wanan? A gidana? Ka kawota kacemin kanwarka? Na bata gurin zama, ashe karya kake min dakai da mahaifiyarka? Bazan taba yafemuku ba wallahi.
'KAZAFI  by Ummu-abdoul
Ummu-abdoul
  • WpView
    Reads 16,751
  • WpVote
    Votes 1,966
  • WpPart
    Parts 12
Sau da yawa hotunan mu kan shiga kafofin sadarwa, tare da lbr mabambanta haɗe da hotunan wanda hakan kan iya zama Qaharu.
NA YI GUDUN GARA-2019✅ by Queen-Meemiluv
Queen-Meemiluv
  • WpView
    Reads 93,289
  • WpVote
    Votes 8,432
  • WpPart
    Parts 50
Ku shiga ciki ku kashe kwarkwatar idanuwanku, asha karatu lafiya.
WANI GARIN.....yafi gaban kunu by AyeshaShehu
AyeshaShehu
  • WpView
    Reads 10,500
  • WpVote
    Votes 701
  • WpPart
    Parts 30
labarin tausayi, cin amana, so, kauna, kyama, kiyayya, daukan fansa. King, ambil....
KASAR WAJE by ManuFagge
ManuFagge
  • WpView
    Reads 85,671
  • WpVote
    Votes 3,449
  • WpPart
    Parts 60
Littafin marubuciya MARYAM ABUBAKAR DATTI marubuciyar HIBBA. ayi karatu lafiya.
👑👑SHUGABA👑👑 by mhizzphydo
mhizzphydo
  • WpView
    Reads 30,461
  • WpVote
    Votes 3,314
  • WpPart
    Parts 68
"Nine nan SHUGABA" yafada cikin karaji dariyan da tamanta yanda akeyinta neh ya subuce mata ganin yanda yake zaro Ido kaman wanda yaga werewolves sosai yayi mamakin yanda take dariya cos tinda yasanta bata taba yin koda murmushi bah dukda zallan kwayar idonta yake gani... ★★★★★★ Hannun su na rawa suka hau budewa, cikin tsananin firgice suke kallon kujeran datake zaune inda hannunta kawai suke gani tana shafa kan Zakinta wanda yake ta zaro harshe... Bayan sun gama budewa Arsh ya karba na mai Jan kaya wato Zad boy shima cikin firgici yake kallonta shi Sam arayuwar shi baitaba cin karo da mace irin ta bah. Gabadaya babu digon tausayi acikin ranta in fact batasan miye tausayi bah... Juyawa yayi wajen su Zad boy inda banda kuka babu abinda sukeyi Ahankali yataka zuwa gaban ta inda idonta a lumshe yake kaman mai bacci amma azahirin gaskiya dukda tabasu baya babu abinda bata gani Cikin sanyin murya yace" SHUGABA danAllah adan sausautawa Zad boy hukuncin ya mai tsauri dayawa" Ganin ko bude ido batayi bah yasa shi barin gaban ta cikin sanyin jiki Cikin dakewar murya yace"Danish!!, Ka kawo kayan aikin nan" Cikin tsananin firgici Zad boy yafara magana" danAllah karku cire min azzakari na ku yafe min bazan sake bah!!!" cikin kidima Amaya dake sharban kukan nata hukuncin take kallon kujeran ta sai asannan tasan nata hukuncin farilla neh akan na Zad boy nan da nan taji ta karaya taji duk fansan datake nema ya bace gabadaya taji ta yafe musu Ganin sun nufoshi ana kokarin danne shi tace" ku dakata inace soboda sun min fyade kuka yanke mana wannan hukuncin to Ni Amaya nayafe musu don haka kubarmu mutafi" Mikewan dasuka ga tayi neh yasa su Arsh sunkuyar da Kansu zuciyan su duk ba dadi amma babu wanda ya isa yakara furta ko da kalma daya yanzu Cakk numfashin su Zad boy yadauke dalilin ganin wanda basu taba zato bah....