fatitinmama's Reading List
184 stories
WATA KISSAR (Sai Mata)  by Ayshercool7724
Ayshercool7724
  • WpView
    Reads 36,862
  • WpVote
    Votes 1,983
  • WpPart
    Parts 31
Labarin soyayya wanda zesa ma'abota karatu nishaɗi, labarin wata yarinya da ta jarumtar nunawa namiji tana sonshi, kuma ta jajirce gurin zama da shi dukda ƙalubale da kuma izzarsa da taurin kai amma tai amfani da salo da kissa gurin janyo hankalin sa kar abaku labari ku biyoni dan jin yadda zata kaya
ZAFIN HAWAYENA(COMPLETE)✅ by SaNaz_deeyah
SaNaz_deeyah
  • WpView
    Reads 26,662
  • WpVote
    Votes 2,349
  • WpPart
    Parts 49
"A ganinka wannan shine adalcin da zakayi min, matsayina na matarka amma idan zakayi kwanciyar aure dani sai dai kayi min fyaɗe, wannan wace irin azabtarwa ce, ni ba zan taɓa hanaka haƙƙin ka na aure ba, amma muguntar da kake min ta isa haka, likita ya tabbatar min da cewa gabana yana gab da ruɓewa. Zayyan ka tausaya min ka riƙa sassauta min, ina son in ɗanɗana daɗin soyayya kafin in mutu." Labarin Amatul-ahad wadda ta taso cikin maraicin uwa, kuma tayi auren jeka nayi ka, wanda ta gwammace gara zaman gidan ubanta akan gidan mijinta, labarine daya faru a gaske, labarine mai cike da ɗumbin darussa musamma ga wanda basu yawaita ambaton Allah a lamarunsu.
CIKI DA GASKIYA......!! by BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Reads 493,048
  • WpVote
    Votes 30,113
  • WpPart
    Parts 93
Labari mai taɓa zuciya, cakwakiya, darajar ɗiya mace, cin amanar ƙasa, kishi, makirci, soyayya.
TARADDUDI LITTAFI NA BIYU  by Jummaikarofi
Jummaikarofi
  • WpView
    Reads 178
  • WpVote
    Votes 6
  • WpPart
    Parts 49
ZAINAB TA SAMI DAUKAKA
TARADDUDI  by Jummaikarofi
Jummaikarofi
  • WpView
    Reads 732
  • WpVote
    Votes 25
  • WpPart
    Parts 58
A girl who became confused as a result of not knowing what family she belongs to, nor to who she should marry. who is she in love with?
AZAAD JUNAID {The Young Billionaire} by jeedddahaliyu
jeedddahaliyu
  • WpView
    Reads 1,209
  • WpVote
    Votes 49
  • WpPart
    Parts 10
Azaad Junaid labari ne akan wani shahararren mai kud'i Wanda ya haɗu da rashin kulawar matarshi, kwantsam sai ga wata yarinya k'arama ta shigo rayuwarshi, ta kawo mishi farin ciki da ya kasa samu a tsawon shekaru masu yawa.
ZAZZAFAN KISHI {Sabon Salo} by jeedddahaliyu
jeedddahaliyu
  • WpView
    Reads 12,876
  • WpVote
    Votes 984
  • WpPart
    Parts 78
Zazzafan kishi is a story about love and jealous
JARABTA  by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 76,814
  • WpVote
    Votes 2,837
  • WpPart
    Parts 19
Wanan labari ne akan jarabawan ubangiji, yanason wata baiwar Allah mai suna Aisha ranan bikinsu ta mutu, bayan wani lokaci mai tsawo saiya hadu damai kama da ita amma akwai wata gagarumar ukuba atattare da hakan kubiyoni danjin wanan labari mai dadi.
SAKON SO by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 53,678
  • WpVote
    Votes 1,324
  • WpPart
    Parts 43
When a small mistake change your destiny entirely What's gonna happen then???
Our Hopes For Forever ✔︎ by hijabygirlFa_h
hijabygirlFa_h
  • WpView
    Reads 207,536
  • WpVote
    Votes 17,482
  • WpPart
    Parts 53
(Featured by wattpad) She was lost in her own thoughts.She felt like there was no one who could heal her wound. Her tears were falling from her eyes as if like a rain was falling heavily. In all a sudden her world stopped since she had got that wound.She wanted to a do a magic, but she knew, nothing could be done.She knew it, it's only Allah could do this magic to her. All talks were flashing in her mind.She tried to stop being weak but even though she could not be strong. "DO YOU THINK I AM YEARNING TO BE WITH YOU?"He shouted and was furiously."JUST GET LOST FOOL! MIND YOU! IF YOU AGAIN DO THIS-"He pointed his finger towards me and his eyes were full of angryness. He squeezed his teeth.Before I opened my mouth to speak,Zaheer told me to go in my room."Why it's happen this to me only, do I deserve all of this?"Since she went in this level of her life,all her hopes were destroying.This kind of level is important for all of us as a human.She started to never have hope in life. But why? It is said we must have hope in life.Why she is feeling weak? What's that level? Why is she crying?What type of wound she gets?Why is she feeling unlucky? #This story wants to show you with every difficulty there is relief, because difficult roads often lead to beautiful destinations. But you don't know what this one will lead.And now if you want to know the answers of the questions, you will add this story in your reading list and library.You'll read it, vote and surely comment. Note:Dear readers, this story is for everyone, for Muslims and non-Muslims, you'll learn many things in this story, if it's require then you'll need to keep a box of tissue near to you, you'll need also to keep a popcorn next to you so that you can enjoy this story :) This story is different and let's see why this story meant"Our Hopes For Forever" when she never believed in hope. Will it lead to a sad or beautiful destination? ➰Written and edited by : hijabygirlFa_h. ➰ Copyright© hijabygirlFa_h