Herlymertu's Reading List
15 stories
WADATA by Shatuuu095
Shatuuu095
  • WpView
    Reads 116,643
  • WpVote
    Votes 12,637
  • WpPart
    Parts 40
The story of A'isha and Suleiman, the fated lovers who were born be each others company! Hausawa sunce mahakurci mawadaci ne tabbas Maganar take duk Wanda Yayi hakuri bazai Taba tabewa ba, labarin A'isha da Suleiman masoyan gaske Wanda kaddara ta dangi ta rabasu! Yaya labarin zai kasance? Meye zai raba masoyan nan. It's still that Shatuuu.... the writer of Mace A Yau!
SIRRIN MIJINA by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 257,393
  • WpVote
    Votes 17,600
  • WpPart
    Parts 33
Ko kad'an Nafeesah bataso idanta yake shiga cikin na Dr. Hisham, takasa gane inda zuciyarta ta dosa, menene amfanin wannan baqar rayuwar datakeso ta jefa kanta aciki, menene amfani wannan baqar zuciyar tata, ina amfanin rayuwar da shed'an yayi qawanye acikinta,menene amfanuwar ta akasantuwar ta musulma indai har tana dauke danigiyar auren wani amma zuciyar ta na kwad'ayin waninsa!!! Runtse idanta tayi sannan ta sauke kanta a k'asa a sarari take furta "A uzu billahi mina shaid'anirrajeem" Dr. Hisham dake kan aikin shi na duba patients ya d'ago ya kalleta cikin mamaki,amma beyi magana ba kasancewar ya saba ganin hakan atare da ita...kokarin dauke idanta take daga bakinshi yanda yake wurgawa mara lapian tambaya bakin nashi na qara fixgar hankalinta ci takeyi tamkar ta manne bakinshi da nata wuri d'aya!!!!!!!!! Dafe kanta tayi dake barazanar tsage mata a zuci tace "Laifin zuhra ne data kame sirrin mijinta daga gareni dabata jefani cikin wannan tashin hankalin ba..inama ace banzo duniya ba.
MAFARI..... (HARGITSIN RAYUWA) by Ummuazamm
Ummuazamm
  • WpView
    Reads 524,051
  • WpVote
    Votes 42,178
  • WpPart
    Parts 59
MAFARI...komai yana da farko, komai yana da tushe, komai yana da asali, HARGITSIN RAYUWA kan faru cikin ƙanƙanin lokaci. Duniyar daka saba da ita zata iya birkicewa zuwa baƙuwa a gareka cikin ƙanƙanin lokaci. Tafiya mabanbanciya da sauri a cikin kaddara da dai-daito
K'ADDARATA CE!. by Zarah_bb
Zarah_bb
  • WpView
    Reads 7,562
  • WpVote
    Votes 486
  • WpPart
    Parts 39
Tana matuk'ar k'aunar shi amma mahaifinta sam ya ce bai san zancen ba. Duk da son da take yi masa bai sa ta kasa bin umurnin mahaifinta ba ta d'auki al'amarin a matsayin K'ADDARARTA CE.
KOMAI NISAN JIFA by Sad-Nass
Sad-Nass
  • WpView
    Reads 45,561
  • WpVote
    Votes 2,695
  • WpPart
    Parts 56
wannan lbr ne daya kunshi abubuwa da dama dake faruwa a wannan zamanin namu,ko kuma ince ya zamanto kamar sana'a gawasu mutane. Cin amana,yaudara,makirci da kuma son zuciya. kudai biyoni don warware muku manufata...
AMANA TA BARMIN by ZahraSurbajo1
ZahraSurbajo1
  • WpView
    Reads 14,334
  • WpVote
    Votes 320
  • WpPart
    Parts 1
labarin akwai abubuwan ƙayatarwa aciki uwa uba soyayya,da jajircewa da juriya,kushiga ku karanta ze ƙayatar daku
A HAUSA STORY (ZURI'A) by aeesha_hussain
aeesha_hussain
  • WpView
    Reads 62,366
  • WpVote
    Votes 2,832
  • WpPart
    Parts 61
This story is all about Family, love, jealousy, betrayals, Romance, Crime_rate, and of course Drama..... It is written in Hausa Language, So I hope you guys will enjoy the wonderful Hausa Novel??? (Kada kubari abaku labari)
The Presidential Throne by Tyetyelorh
Tyetyelorh
  • WpView
    Reads 62,779
  • WpVote
    Votes 1,679
  • WpPart
    Parts 24
The choices we make in life often come down to good or bad. Sometimes, though, we don't even get to make those choices ourselves. Looking back on every bad memory I can still recall, every pain I've endured that still feels etched into my flesh, I've come to learn one thing: faith. Faith taught me to survive-for my own sake and my own good. The one thing I feared most was losing my parents. Just the thought of it used to break my heart. I grew up living what many would call "the perfect life." At times, I thought I couldn't survive any life other than the one I had with my beloved parents. They were the two people I grew up loving deeply, without anyone else ever taking their place. Being the daughter of two well-known figures in our country was exciting and full of joy. But the idea that one day I might leave them behind-whether through marriage or other life changes-haunted me. It felt like losing a part of myself. Yet, looking back at everything I've been through, I realize that if those events hadn't happened, I wouldn't be the person I am today. This story is one of revenge, romance, love, hatred, and politics-a reflection of the struggles within our beloved country. Set in the fictional land of Wenturia, this tale will take you on an emotional journey. Check it out, and I promise you won't regret it! The complete novel is available on OkadaBooks! #AnEnglishAndHausaNovel! Written by Fatima Lawan (Tyetyelorh)
MIJINA HASKEN RAYUWATA by bilkisubilya
bilkisubilya
  • WpView
    Reads 36,616
  • WpVote
    Votes 3,059
  • WpPart
    Parts 18
kai din wani haske ne na rayuwata,saboda haka bani da wani miji bayan kai,duk wata gwagwar Maya zamu shata tare kuma mu tsira tare YUSRA. Bata dace da kai ba,saboda kai ba haske a rayuwarka sai duhu,ni kuma hasken rayuwarta ce ADNAN. Sai dai kuwa kada ya sameta,idan Dan ban zamantu mai kamun kai ba shiyasa ake man iyaka da ita,lallai idan na aureta zata zama hasken da zai haska rayuwata,in kuma ba haka ba sai dai kuwa ya rasa YAZEED
NEESMA'A WAH NUSHUUF (Maji Ma Gani) by Aysha2017
Aysha2017
  • WpView
    Reads 4,380
  • WpVote
    Votes 151
  • WpPart
    Parts 19
Labarin wasu Abokai dasuka taso tun yarinta Amma daga bisani, suka samu matsala abotar ta wargaje saboda SADI yace yana son NASREEN kanwar SALMAN.