All books
23 stories
ARZI'KI RABO(Completed) by Dijensy
Dijensy
  • WpView
    Reads 9,316
  • WpVote
    Votes 785
  • WpPart
    Parts 36
It's story about couples Reyhana & Ahmad. Twisted hearts.
TAGAYYARA(Complete) by Dijensy
Dijensy
  • WpView
    Reads 55,479
  • WpVote
    Votes 4,015
  • WpPart
    Parts 74
The battle love story of Shettima and Amrah❤ Don't miss out!
ZAN RAYU DA KAI by pheeymarrh
pheeymarrh
  • WpView
    Reads 68,924
  • WpVote
    Votes 3,393
  • WpPart
    Parts 55
Labari akan tsantsar soyayya ga Wanda baisan tanayi ba saima niyyar mummuna daya kudira akan ta ,amma hakuri da ladabi hade da karfin soyayya datake masa tun tana karama ya juyar da akalar kudiransa mummuna zuwa ga na alkhairi
ABOKI by Dijensy
Dijensy
  • WpView
    Reads 5,811
  • WpVote
    Votes 998
  • WpPart
    Parts 58
"Idan lokaci ya buga baya komawa baya sai dai ya zagayo haka idan lokaci ya wuce ba'a dawo dashi baya sai dai ya zagayo ba kuma lallai ya zagayo ya tarar dakai ba dan kuma baka nan ba zai fasa zagayowa ba". Labari mai ta'ba zuciya.
IZUDDEEN by Asmiee1998
Asmiee1998
  • WpView
    Reads 1,572
  • WpVote
    Votes 66
  • WpPart
    Parts 9
Labarin wani matashin Attajiri Wanda baya ganin girman kowa, daga baya kuma mace ita ta koya masa hankali ta saita shi ya gane zaman duniya
CIWON IDANUNA (2016) by Benaxir
Benaxir
  • WpView
    Reads 98,471
  • WpVote
    Votes 5,334
  • WpPart
    Parts 38
KALMA DAYA (2015) by Benaxir
Benaxir
  • WpView
    Reads 97,629
  • WpVote
    Votes 4,981
  • WpPart
    Parts 35
Hausa romantic story #8 on general fiction on 16th July 2017 , #16 on romance on 18 july
SANADIN HA'DUWARMU by phartyBB
phartyBB
  • WpView
    Reads 80,079
  • WpVote
    Votes 4,651
  • WpPart
    Parts 30
Labarin matashiyar budurwa Ummu A'isha, labari mai cike da tsantsar tausayi da rashin gata, soyayya da rashin taimako.... Abubakar Sadeeq wanda ya taimaki rayuwar Ummu bayan wahalhalu da tasha, ya ba ta dukkan taimako kafin ya watsar da lamuranta. Enjoy!!! 12/08/2017 4years of completion amma har yanzu ina samun masu karantawa da samun liking. Thanks❤️
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 274,752
  • WpVote
    Votes 21,519
  • WpPart
    Parts 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
Labiba  by Zuliheart
Zuliheart
  • WpView
    Reads 44,985
  • WpVote
    Votes 5,863
  • WpPart
    Parts 29
"Please I'm sorry I'll wash them on time you're hurting me." I begged my step mom who was pulling my hair, tears rolling down my cheeks. "Mommy she doesn't deserve to be pitied." Anisa my step sister said. "Now go wash them and if you dare not wash my clothes on time again I'll make your life more worst than that of the person in hell." My step mom said and threw me on the cold tiled floor. I didn't realize when blood was gushing out of my head. ************* Laiba is living with her cruel Step mom while her loving Dad goes on buisness trips. She was insulted and has been called a bastard. Will she ever find happiness in her life??? Follow me as her life changed in just a blink of an eye. ************ This is a work of fiction. If anyone happens to be in this state then it's totally a coincidence. It's all from the author's imagination.