rabiali08's Reading List
11 stories
Bayan Na Mutu! by Aysha-Shafiee
Aysha-Shafiee
  • WpView
    Reads 6,763
  • WpVote
    Votes 152
  • WpPart
    Parts 1
Motar ta tarwatse, k'arfin shigowar gingimarin dake d'auke da itace ya haddasa wata k'ara kamar ta tashin bam, k'ofofin motar suka yage daga jikin bodin, gaba wajen zaman direba ya fita ta taga, injin motar ma yayi tsalle wani wajen. Ka'ra mai yawa ta cika iska, yadda k'arfe ke had'uwa da d'an uwansa, yadda k'arfe ke datsa bishiyoyin gefen titin da kuma yadda k'arfe ke k'onewa. Daga wannan lokacin, duk abinda FADEELAH MALIK tayi ya faru ne bayan BINTUN IKARA ta mutu, kuma dole ne FADEELAH ta fuskanci dukkan laifin da BINTU tayi! **** Ya kai hannu bayan wuyansa ya shiga murza fatar wajen a hankali, har yau yana iya tuna yadda fuskarta take a lokacin daya fara ganinta, nad'e cikin mayafin dake nuna shaidar addininta, sannan kamar kullum idanunta na manne da siraran glass d'in da ya k'ara fito da ilhamarta, idanunta kyawawa masu maik'o da kyalli, suna haskawa kamar an kunna wuta ta k'asansu. Sai dai mafi rincab'ewar al'amarin tana masa kallon tsana ne! tsana wadda ke tasowa tun daga k'asan zuciyarta, tsana wadda baya tunanin wani mahaluki ya tab'a yiwa waninsa, sannan tsana irin wadda bai san dalilin wanzuwarta ba. Abinda kawai ya sani a yanzu shine da FADEELAH da BINTU abu d'aya ne, zuciya d'aya suke rabawa don haka in har ta tsane shi a matsayin FADEELAH MALIK, yanzu da ya same ta a BINTUN IKARA ma babu abinda zai canja!
Zanen Dutse Complete✓ by Aysha-Shafiee
Aysha-Shafiee
  • WpView
    Reads 184,797
  • WpVote
    Votes 25,413
  • WpPart
    Parts 35
#1 in Aure 19/09/2020 #1 in Sarauta 19/09/2020 #2 in Halal Romance 19/09/2020 Ta riga ta san duk wata tarin ma'ana ta k'addara, walau mai kyau ko akasinta. Kamar kowa abinda bata sani ba shine... Me cece tata k'addarar? Yaushe zata fuskance ta? A wane yanayi zata zo? Mai kyau? Ko akasin haka? Wad'annan tambayoyin suke yawo kullum cikin kanta, da su take kwana take tashi, cikin tsumayin lokacin da alk'alami ya bushe akansa. Don wata k'addarar tamkar ZANEN DUTSE ce... Babu wani abu da ya isa ya canja ta!
ZAGON ƘASA by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 101,332
  • WpVote
    Votes 8,216
  • WpPart
    Parts 37
The Story Of three family. NAMRA FAMILY. DR. HILAL FAMILY. KALSOOM FAMILY. Sunan Novel ɗin *ZAGON ƘASA* Green snake under green grass, people with two colors. A tension, Schemed Novel of slut. Witness to regret. Witness to love. Witness to tears. Witness to revenge
BABBAN GORO by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 279,740
  • WpVote
    Votes 21,576
  • WpPart
    Parts 62
NOT EDITED ⚠️ "Kayi kuskuren fahimta Saif, babu soyayyarka a cikin zuciyata ko kaɗan" Kara matsowa yayi kusa da ita, ta yadda tana iya juyo bugun zuciyarsa, yace "Ki kalli kwayar ido na ki faɗa min baki sona ki karya ta kanki da kanki indai har da gaske babu sona a cikin zuciyarki!" Kasa ɗago kai tayi ta kalleshi balle har ta iya furta abunda ya bukace ta dayi. Hakan yasa shi yin murmushi mai sauti, "You see ba zaki iya ba, kin cutar dani Kairat da kika karkata zuciyata zuwa ga Minal bayan kinsan halinta kin kuma san bata dace dani ba, i hate you but i hate her more" Yana kaiwa nan ya kaɓe mata rigarsa ya juya a fusace ya bar mata falon, Sai da taji tashin motarsa sannan ta share hawayen dake idonta ta nufi kofar cikin gida, tana buɗe kofar taga Minal tsaye a bakin kofar da hawaye shaɓa-shaɓa a fuskarta. ®2017 ****************
RAI BIYU by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 438,958
  • WpVote
    Votes 46,509
  • WpPart
    Parts 63
Nawwara an 25 Year old beautiful Fulani Girl. The daughter of a poor man, she aims to help her poorest families. fell in love with BILAL her best friend. Working with her Ex-husband JIBRIL the CEO of One-On-One limitless company. To him love it's just four letter word... *** *** *** It's all about destiny. Heart touching. Love story. Kyauta ne. Just vote and comment.
RABI'ARUL ADDAWIYYA. by Mrsjmoon
Mrsjmoon
  • WpView
    Reads 27,733
  • WpVote
    Votes 1,792
  • WpPart
    Parts 28
Zumunci ne mai ban al'ajabi tsakanin jinsin mutum da Aljan wanda ya rabe tsakanin musulmai da kafiransu.
QADDARAR RAYUWA by missab_empire
missab_empire
  • WpView
    Reads 154,493
  • WpVote
    Votes 10,102
  • WpPart
    Parts 111
Fate of the innocent,,, A very heart touching story
UWA UWACE... by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 291,313
  • WpVote
    Votes 32,006
  • WpPart
    Parts 49
Uwa uwace... ku biyoni ku sha labari.
El'mustapha  by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 329,249
  • WpVote
    Votes 25,579
  • WpPart
    Parts 73
'Mijin yar'uwata nake so, farin cikin da yake baiwa matarsa nake son samu fiye da hakan, so nake na rabashi da matar sa da ya'yan sa ya zamto ba kowa a xuciyar sa sai ni. El'mustapha ya shiga cikin rukunni wasu mutane da nake ganin matuqar qima da mutuncinsu sannan kuma yabi ya manne a xuciyata yadda dai dai da minti daya na kasa manta shi, amma mutumin da baya ganin kowace mace a idanuwansa sai matar sa,,
NA CUCE TA by ummumaryam29
ummumaryam29
  • WpView
    Reads 424,556
  • WpVote
    Votes 24,708
  • WpPart
    Parts 50
it's about destiny