ummihaneef's Reading List
9 stories
ZAN SOKA A HAKA by queenbk2020
queenbk2020
  • WpView
    Reads 451,025
  • WpVote
    Votes 25,158
  • WpPart
    Parts 95
#5 tausayi June 2020. #3 tausayi 20 June 2020. #1 munafurci #8 hausa novel. #2 tear drop june 2021.
UWA UWACE... by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 291,296
  • WpVote
    Votes 32,006
  • WpPart
    Parts 49
Uwa uwace... ku biyoni ku sha labari.
Zanen Dutse Complete✓ by Aysha-Shafiee
Aysha-Shafiee
  • WpView
    Reads 184,787
  • WpVote
    Votes 25,413
  • WpPart
    Parts 35
#1 in Aure 19/09/2020 #1 in Sarauta 19/09/2020 #2 in Halal Romance 19/09/2020 Ta riga ta san duk wata tarin ma'ana ta k'addara, walau mai kyau ko akasinta. Kamar kowa abinda bata sani ba shine... Me cece tata k'addarar? Yaushe zata fuskance ta? A wane yanayi zata zo? Mai kyau? Ko akasin haka? Wad'annan tambayoyin suke yawo kullum cikin kanta, da su take kwana take tashi, cikin tsumayin lokacin da alk'alami ya bushe akansa. Don wata k'addarar tamkar ZANEN DUTSE ce... Babu wani abu da ya isa ya canja ta!
CIKI DA GASKIYA......!! by BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Reads 491,362
  • WpVote
    Votes 30,111
  • WpPart
    Parts 93
Labari mai taɓa zuciya, cakwakiya, darajar ɗiya mace, cin amanar ƙasa, kishi, makirci, soyayya.
💔 JIDDA 💔 by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 56,528
  • WpVote
    Votes 3,048
  • WpPart
    Parts 18
The hidden tears of a daughter, a wife and a mother.
MAIMAITA TARIHI (DANDANO) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 130,734
  • WpVote
    Votes 6,326
  • WpPart
    Parts 14
***Wannan labarin somin tabi ne. Za a iya samun cikakken labarin akan manhajar Okada cikin watan Janairu, 2021. In sha Allah*** *** #1 aure 9th 01 2021 Tarihi yana kunshe da fuskoki da dama. Banda na wucewar abunda ya shude harda kasantuwar abunda ya shude a rayuwarmu ta yanzu. Sannan a duk lokacin da aka Maimaita tarihi, farashin yana karuwa ne fiye da kima. Hakan ne ya faru da Maryama-Siddiqa a lokacin da ta dauki alwashin bazata bari ta maimaita tarihi ba duk da kasancewa dukkan alamu sun nuna hakan ne yake shirin faruwa. Bayan zaman aure na tsawon shekaru ashirin tare da mijinta Sufyaan Barkindo Sajoh, sun gamu da kalubale wanda ya sa Sufyaan tono abunda ya dade da burnewa yayinda Siddiqah ta jajirce wurin neman 'yancinta daga rayuwar da ta samu kanta a ciki. Sai dai komai ya kwabe musu a lokacin da suka samu masu kalubalantar matakin da suka dauka. Siddiqa ta gamu da abokan hamayyar da suke neman rayuwarta wadanda bazasu tsaya ba har sai sun ga karshenta. Shin zata zakulo kanta daga wannan kangin, ta samu rayuwar da ta yi karfin halin mafarki wa kanta, ko kuwa za a maimaita tarihi ne? Shin wani bangare Sufyan zai zaba idan tura ta kai bango? ***
ƘWAI cikin ƘAYA!! by BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Reads 1,500,424
  • WpVote
    Votes 121,594
  • WpPart
    Parts 106
Turƙashi, wannanfa shine cakwakiyoyi ba cakwakiya ba, bamma san yanda zan musalta muku kitimurmurar dake cikin book ɗinnan ba sam, dan wani irin ruɗaɗɗen labarine mai cike da abubuwan mamaki da tarin al'ajabi harma da ban haushi, labarin ya taɓo wasu a cikin matsalolin zuminci, gidajen aurenmu, Tsaro, rikita-rikita, harma da ruguntsumi. Kai lamarinfa ba'a cewa komai, mai karatune kawai zai banbance tsakanin aya da tsakkuwar zancena bayan mun tsunduma cikin labarin tsundum
The Story Of Us  by AmirahJulde
AmirahJulde
  • WpView
    Reads 111,234
  • WpVote
    Votes 4,074
  • WpPart
    Parts 7
Life doesn't always end with a happily ever after. Life is an epitome of sweet and sour. Life is an epitome of bitter and sweet. Life is not a bed of roses. Life offers you honey today, and decides to hand you lime the next. Surrounding occurrences in my life and that of the people around me, shaped me into who I am today, my life's never how I planned it to be. Today. I am going to write the story of my life, Of Ramadan, Amani, our parents and how destiny entangled us in its web. My name is Khadijah Manal Yusuf Gana and this is, THE STORY OF US...
Her Patience,Her Virtue.||Completed||EDITING.|| by Asmaaah__
Asmaaah__
  • WpView
    Reads 180,209
  • WpVote
    Votes 21,929
  • WpPart
    Parts 52
Highest Rank #13 in Spiritual on 10-09-017🔥. His words rang through every corner of her ears, it was so agonizing and rankling. Was that really Her Faysal? Her habiby? Her Yaya?The only source to her joy. What happened to "Its just you and I forever?" What was her fault for which such cruel punishment was about to be muted on her? She wiped her tears as soon as her mothers words came gushing "Patience as they say is a virtue and the best things in life are worth waiting for". We would all want to know the reason behind such pain and agony right? Follow me as we journey through the life of Sameerah, a woman who had to face a lot of cruel things in life right from a tender age. Does she overcome them with patience and virtue or does she allow her soul become the devils workshop? Her Patience,Her Virtue. A must read!