mmnmuhd's Reading List
59 stories
TURKEN GIDA. by JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    Reads 6,521
  • WpVote
    Votes 189
  • WpPart
    Parts 21
Labarin Soyayya na gidan mallam bahaushe, tausayi, zamantakewar ma'aurata, zumunci, kishi da sauran su. labarin SADYUF.
ABINDA KA SHUKA(COMPLETED) by deeejahhh21
deeejahhh21
  • WpView
    Reads 112,751
  • WpVote
    Votes 8,100
  • WpPart
    Parts 55
The story of love❤️and how it never dies no matter how the situation is💞kubiyoni
FARGAR JAJI by JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    Reads 2,557
  • WpVote
    Votes 82
  • WpPart
    Parts 22
Ji take yi dama ace ba ta san shi ba, domin sanin shi bai ƙare rayuwarta da komai ba sai ci baya. Ya shigo rayuwarta domin ya lalata mata gobenta kuma ya yi nasara. me take yi haka? me ya sa ta kasa tsanar Habib? me ya sa ta kasa mantawa da shi? me ya rage mata, ba ta da komai domin bai bar ta ba sai da ya ƙwace duka martabanta ya lalata mata rayuwarta ya juya baya ga gudan jinin su? me ya sa ba za ta yanke tsammani ba, ba ta da wani abu da zai sake jan hankalin wani namiji a kanta HABIB ya riga da ya lalata duk wani ƙwanjinta akan ko wani namiji a duniyar nan.
Fargar Jaji  by aishaayfulani
aishaayfulani
  • WpView
    Reads 187
  • WpVote
    Votes 7
  • WpPart
    Parts 11
Majaujawar Soyayya ce silar jan ta ga yin saƙa da mugun zare, musamman da ya kasance ta yi amanna da zaƙin bakin namiji hakan yasa ta zaɓe shi ta bar mafarin zuwanta duniya wato mahaifanta. Kwatsam! Ta yi arangama da abin da ba ta yi zato ko tsammani ba daga gare shi a lokacin da tabar kowa na ta ta zaɓe shi a matsayin komai nata, hakan ya je fa ta a komar da na sani.
Akan So by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 337,142
  • WpVote
    Votes 27,287
  • WpPart
    Parts 51
"Tun daga ranar da ka shigo rayuwata komai ya dai daita" Da murmushi a fuskarshi yace "Bansan akwai abinda na rasa a tawa rayuwar ba sai da na mallake ki"
ALKALAMIN KADDARA.  by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 45,951
  • WpVote
    Votes 2,110
  • WpPart
    Parts 14
Karka nuna dan yatsa akan kalar rubutun da Alkalamin kaddara yaima waninka. Baya tsallake kowa, naka a rubuce yake tun kamun samuwarka. Karkace zakai dariya akan kalar shafin rubutun Alkalamin kaddarar wani, a duk minti daya na rayuwarka sabon shafi yake budewa, waya san ko cikin shafukanka akwai rubutun dayafi nashi muni. Karka saki jiki da yawa, komai zai iya canzawa. Zuwa yanzun kowa yasan ban yarda da Happily ever after ba, idan har shi kake buqata, ALKALAMIN KADDARA ba littafin ka bane ba. Yan gidan Tafeeda da Shettima zasu taba rayuwarku kaman yanda suka taba tawa. Bance akwai sauqi a cikin tasu tafiyar ba. Banda tabbas akan abubuwan da zakuci karo dashi in kuka biyoni a wannan tafiyar. Tabbaci daya nake dashi, ba zaku taba dana sani ba IN SHA ALLAH. #AnaTare #VOA #FWA #TeamAK
ZULFAH by Rabiatu333
Rabiatu333
  • WpView
    Reads 1,144
  • WpVote
    Votes 49
  • WpPart
    Parts 24
labarine akan wata yarinya me izza,isa da kuma iko.
MARWA by Muneera_noor
Muneera_noor
  • WpView
    Reads 3,335
  • WpVote
    Votes 323
  • WpPart
    Parts 22
In a world were every girl dreams of falling in love and getting married to the love of her life. Marwa Ali stands different, she has decided to stay away from the 'relationship drama' as she calls it. Refusing to give love a chance but what happens when her path crosses with Ahmed Tahir, does she break her rules.............. Read to know more
SIRRIN BOYE by Ayshakurah
Ayshakurah
  • WpView
    Reads 12,715
  • WpVote
    Votes 462
  • WpPart
    Parts 4
Kirkirarran labarin jahilin uba wanda bai yadda da komai ba sai bin malamai har hakan ya sanyashi rabuwa da gudan jininshi saboda gudun talauci...
BECOMING US: BOOK SIX OF THE BUGAJE BROTHERS SERIES by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 13,859
  • WpVote
    Votes 1,130
  • WpPart
    Parts 10
Amina Abubakar Gamɓaki thought freedom would come the day she walked away from her abusive marriage. Instead, she's faced with a new kind of battle, single motherhood, the threat of losing her children, and the weight of scars no one else can see. Love is the last thing she's searching for; safety is all she wants. Salis Bugaje has built an empire from silence and discipline. Since losing his wife, he's locked his emotions away, convinced that marriage can only ever be duty, not love. But when family pressure forces his hand, he agrees to a marriage of convenience with Amina... only to discover she is the doctor he holds responsible for his wife's death. What begins as an arrangement quickly turns into a collision of secrets, grief, and unexpected sparks. Caught between mistrust and the fragile hope of healing, Amina and Salis must decide: will they keep running from the past, or dare to rebuild a future, together?