hafeey_ardo's Reading List
97 stories
KALMA DAYA TAK by AyusherMuhd
AyusherMuhd
  • WpView
    Reads 152,282
  • WpVote
    Votes 24,196
  • WpPart
    Parts 67
A rayuwata ban taba neman abu nawa na karan kaina ba, duk abinda aka tsaramin shi nake bi, ko inaso ko banaso abinda suka shimfidamin shi nake bi. Haduwata dake yasa zuciyata ta fara canzawa inaji kamar samunki shine cikar buri na rayuwata..... Sai dai me? Kalma guda daya tak daya kamata ta fito daga bakina ta wargaza miki rayuwa, na jefaki cikin kuncin rayuwar da nake ciki........
DELUWA WADA by lamtana
lamtana
  • WpView
    Reads 18,788
  • WpVote
    Votes 2,322
  • WpPart
    Parts 17
Ban taɓa gaya maka ba ne Ya Annur, amman bari yau zan faɗa maka. Wannan matar taka da kake kira da 'da wani abu', ko da baka aureta ba, lalle ne sai jininka ya fita daga jikinta ta kowacce irin saɗara!
SAUYIN KADDARA by HafsatRano
HafsatRano
  • WpView
    Reads 13,491
  • WpVote
    Votes 510
  • WpPart
    Parts 10
LITTAFIN SAUYIN KADDARA LITTAFI NE MAI DAUKE DA SARQAQIYAR RAYUWA HADE DA KAUNA MARAR GAURAYE. SHIN ƘADDARAR WAYE ZATA SAUYA?
DIYAR DR ABDALLAH  by Aynarh_dimples
Aynarh_dimples
  • WpView
    Reads 46,883
  • WpVote
    Votes 6,343
  • WpPart
    Parts 32
Zuciyar sa yana mashi wasiwasi, abinda yake gudu shi ke shirin faruwa dashi. Bai taɓa samun kansa cikin wannan yanayin ba. Yanayin da zai zama useless baida amfani. Sai yanzu ya lura da dalilin dayasa ya kasa barci. Ba komai bane illa wannan sabon shafin dake baƙunta sa. A hankali yake mamayansa, ya shammace shi cikin dare. Yanzu gashi yazo yayi kane kane yana kokarin gina muhalli cikin rayuwarsa. Tabbas zuciya batada ƙashi, kuma ba'a kwaɓanta. Amma idan tace zatayi mashi abinda yake tsammani bata kyauta mashi ba. Tayi mugun cutan sa. Ya kamata tayi tunani saboda abinda take so yafi karfin ta. Runtse ido yayi ransa yana mashi ɗaci. Shi dama dukansa akayi da itace zai fi jin daɗi akan raɗaɗin dayake ji cikin ransa. Akwai abubuwa da ke faruwa da bawa wanda baida ikon hanawa. Kamar yadda zuciyar sa take raya masa ga abinda takeso yanzu, idan kuma bata samu ba tabbas zatayi masa tijara. Toh tijara na yaushe kuma, fafur ta hanashi barci. Murmushi yayi na takaici, "akwai ƙura," yace a fili. Dimplicious Empire, ku biyoni sannu a hankali domin jin wannan labari. Love you Fisabillahi ❤️
TAKAICIN WASU by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 37,622
  • WpVote
    Votes 3,182
  • WpPart
    Parts 25
"Babu tantama ko shakku duk inda kaga tarayyar mutum uku to na ukun sun shedan ne". The Brave men falcons,a group of military tycoons trio that spell and cast the words of true solidarity in their friendship have been the citys best kept secret for years.but strange side effect is appearing as thy hit the aura of limitlessly unending fame,luxury and unstoppable power. When A freak suicide force tear them apart down to the era of thy spring born mates ravishing an UNTOUCHED DESTINY. Be not afraid of destiny, some are born by destiny,some achieved destiny and others hve thy destiny engineered right in their DNA.. Sun kasance a duniya mabanbanta but what will happen if all that bind is an unravalling DESTINY UNTOUCHED. In har qaddara zanen ubangiji ne then Let seee how the complicated destiny of nashwan hakeem wamako and zairah wasim kaita unveils. Give it a hack OR,u will be addicted.
Matters of The Heart ✅ by miss_aykay
miss_aykay
  • WpView
    Reads 69,677
  • WpVote
    Votes 8,541
  • WpPart
    Parts 33
" You.... You did nothing. Just know that you're the best thing that has ever happened to me. We may be miles apart but know that I've got you. For as long as I'm alive, you've got that person that would fight anything that will harm you. I wish you a happy married life. God!!! This sounds like a farewell message. I guess it's one." She had started sobbing. This was a man she genuinely love. That love that makes you comfortable with being just around them. The kind of people you love selflessly and wholeheartedly.
Married To A Tyrant [PREVIEW] by _najeeb_i
_najeeb_i
  • WpView
    Reads 212,733
  • WpVote
    Votes 7,222
  • WpPart
    Parts 16
The sound of the shattering glass sent a chill down my spine, forcing me to withdraw deeper into the corner where I was tucked in. "Mansur, please stop. At least for Aaliyah's sake." I begged, the tears streaming down my cheeks. He swung around to face me, his eyes blazing with rage. "To hell with you and that bloody girl." he yelled. Do you hear me, Salma? To HELL with you and her. This is my house, and I can do whatever I want." he yelled, throwing the bottle at my dressing mirror. The glass shattered all over the room, the larger pieces landing on some of the bottles on the drawer beside the dressing mirror in which I kept my incense sticks. This caused them to shatter as well, the glass falling everywhere across the room. I could hear Aaliyah crying in the next room, but I could not go to her as Mansur was blocking the door. "You will learn your place today." he yelled, unbuckling his belt. I shut my eyes as the tears continued to flow, knowing all too well what came next. The first strike was always the one that hurt most.
Scarred For Life by _najeeb_i
_najeeb_i
  • WpView
    Reads 379,489
  • WpVote
    Votes 55,344
  • WpPart
    Parts 87
*Could you ever love a broken person?* "I understand that you're broken," he said as he lifted her chin so she stared directly into his eyes. "But I want you to understand that it is my job to restore the happiness you lost. I am your husband now, Afrah. And it is my responsibility to make you happy. So that is my mission from now until the end of time." Afrah stared down at her hands, feeling as though her soul was being wrenched from her body. She couldn't look him in the eye. Not after what she had gone through. Not when she still saw the devil in his eyes. * It is said that the most painful wounds leave the deepest scars. No one could attest to that more than Afrah Aminu. For eleven years she's kept a secret to herself, knowing that she might never be able to tell anyone. Not that she wanted to. But now, with the sudden arrival of a strange man in her life, she finds herself thrown into the terrifying situation of having to relive it all. As he tears down each and every wall she has set up around her heart, the memories of that haunting night come crashing in waves. Will she be able to survive it? Or will she be crushed underneath its weight?
Bayan Na Mutu! by Aysha-Shafiee
Aysha-Shafiee
  • WpView
    Reads 6,763
  • WpVote
    Votes 152
  • WpPart
    Parts 1
Motar ta tarwatse, k'arfin shigowar gingimarin dake d'auke da itace ya haddasa wata k'ara kamar ta tashin bam, k'ofofin motar suka yage daga jikin bodin, gaba wajen zaman direba ya fita ta taga, injin motar ma yayi tsalle wani wajen. Ka'ra mai yawa ta cika iska, yadda k'arfe ke had'uwa da d'an uwansa, yadda k'arfe ke datsa bishiyoyin gefen titin da kuma yadda k'arfe ke k'onewa. Daga wannan lokacin, duk abinda FADEELAH MALIK tayi ya faru ne bayan BINTUN IKARA ta mutu, kuma dole ne FADEELAH ta fuskanci dukkan laifin da BINTU tayi! **** Ya kai hannu bayan wuyansa ya shiga murza fatar wajen a hankali, har yau yana iya tuna yadda fuskarta take a lokacin daya fara ganinta, nad'e cikin mayafin dake nuna shaidar addininta, sannan kamar kullum idanunta na manne da siraran glass d'in da ya k'ara fito da ilhamarta, idanunta kyawawa masu maik'o da kyalli, suna haskawa kamar an kunna wuta ta k'asansu. Sai dai mafi rincab'ewar al'amarin tana masa kallon tsana ne! tsana wadda ke tasowa tun daga k'asan zuciyarta, tsana wadda baya tunanin wani mahaluki ya tab'a yiwa waninsa, sannan tsana irin wadda bai san dalilin wanzuwarta ba. Abinda kawai ya sani a yanzu shine da FADEELAH da BINTU abu d'aya ne, zuciya d'aya suke rabawa don haka in har ta tsane shi a matsayin FADEELAH MALIK, yanzu da ya same ta a BINTUN IKARA ma babu abinda zai canja!