Ayeesha
118 stories
AUREN SIRRI COMPLETE  by HauwaAUsmanjiddarh
HauwaAUsmanjiddarh
  • WpView
    Reads 1,379,166
  • WpVote
    Votes 38,179
  • WpPart
    Parts 103
Matar shi ce ta farko bata san haihuwa, idan ta samu ciki sai ta zubar, as ending yake yin auren sirri da mai aikin gidan
Disgraceful  by jkromance
jkromance
  • WpView
    Reads 214,478
  • WpVote
    Votes 9,483
  • WpPart
    Parts 43
To escape an unwanted betrothal, Ava Marlowe runs away from home and hides in a quiet countryside only to soon meet Magnus, the most dashing, charming and kindhearted man ever exists. They get swept up in a passionate romance, but unfortunately Ava must face bitter rejection from his noble family. Despite her resolve to fight for love, she has no choice but to separate from Magnus when his ruthless cousin threatens to send for her father and her betrothed. As his family's patriarch, the Duke of Vermont has no other intentions than to preserve his family's honor, and it means he will do everything in his power to keep his gullible cousin from falling victim to a cunning seductress. But one fateful night, unlikely circumstances brings him together with her in a perilous ordeal. Against his wishes, he finds himself ensnared by the woman he despises the most. *****
Seducing the Single Lady by MayaRodale
MayaRodale
  • WpView
    Reads 124,720
  • WpVote
    Votes 5,328
  • WpPart
    Parts 11
Seducing The Single Lady is a sexy historical romance inspired by the songs of Beyoncé. She's a single lady.... Miss Susannah Grey could have any man she wanted now that she's beautiful, rich and finally free to encourage suitors after the death of the man to whom she's been betrothed since birth--and who fled to the continent rather than marry the girl he once described as a "scrappy brat." He's a "reformed" rogue... Or rather, he's trying to be. After nearly a decade of debauchery, Damien Rhys Redmayne, Viscount Bedford, has returned from the continent, thus dispelling rumors of his death. He's determined to be the dignified son his father never had, starting with marriage to the bride he left behind. They're crazy in love... Damien woos Susannah with a day of scandalous adventures--and happily discovers that she is one naughty girl. But when news of his foolish wager hit the gossip columns, all seems lost. Damien's only hope is to destroy the one thing binding them together and hope his broken-hearted girl believes he's irreplaceable. Approximately 23K words/100 pages.
EVE by Rose_George
Rose_George
  • WpView
    Reads 7,877,997
  • WpVote
    Votes 233,031
  • WpPart
    Parts 54
As a weak and powerless human, Eve was never meant to survive. Through a series of miracles, she finds herself taken in by werewolves. But she doesn't realize her true power - not until destiny calls and she is faced with two choices: run, or fight to save her pack against the darkest magic. ***** Adopted by an Alpha couple to raise as their own, Eve grew up in a world of wolves. Though she was once abandoned and alone, she is now surrounded by family from two of the most powerful werewolf packs. She has the unwavering love of her parents, the Alpha and Luna of the Crescent Moon Pack, and inexplicably, also the protection of Zachary Stone, the cold but devastatingly handsome Alpha of the Red Moon Pack. Eve never thought she would truly become one of them, as she is no werewolf, but when she discovers her true identity and starts seeing visions, she realizes that the fate of everyone she loves may lie in her hands. Content and/or Trigger Warning: This story contains violence. [[word count: 100,000-150,000 words]] Cover designed by Lily Taylor
Married to The Devil's Son (SAMPLE) by JazzwomanRead
JazzwomanRead
  • WpView
    Reads 13,382,932
  • WpVote
    Votes 309,706
  • WpPart
    Parts 27
A prince, rumored to be son of the Devil. He is the definition of Danger. He is the Darkness itself. A princess. Imprisoned in her own home, only to come out once she gets married. But married to whom? *** Once upon a time, the Devil fell in love with one of the King's many wives. One night he went to her room disguised as her husband and made love to her. She got pregnant with his child. Knowing this The King ordered her execution believing his wife cheated on him, but then the Devil appeared to the king making him a deal. In exchange for great power for his Kingdom, the King will let his wife Sire The Devil's Child. The King who was greedy for power agrees to the deal and his Kingdom becomes one of the most powerful Kingdoms and the Devil's Child the seventh Prince of the Kingdom. Being a princess probably sounds nice. A life full of luxury, beautiful dresses and nice shoes but for Hazel, there is nothing nice about being a princess. She can never go outside the palace, she can never have friends, she can never eat or say or wear whatever she wants and she can never choose the person she is going to marry. Soon she's getting married to a man she has never met, a prince rumored to be Son of the Devil. *Mature content.
RAYUWAR AURENA  by Preety-hammud
Preety-hammud
  • WpView
    Reads 126,172
  • WpVote
    Votes 5,280
  • WpPart
    Parts 63
Labari ne mai ďauķe da tsantsan tausayi mugun hali zafin kishi da nadama, dan Allah ki yafeni kidawo gareni nasan ban kyauta miki ba,, ku bibiyeni har zuwa gaba dan jin yanda labarin zata kasance, Ana tare,
UKU BALA'I (Completed) by Kamala_Minna
Kamala_Minna
  • WpView
    Reads 67,166
  • WpVote
    Votes 3,742
  • WpPart
    Parts 77
"kin gama aikin ki don haka ga tukuicin ki". Ya fadi yana sanya hannu cikin aljihunsa yana zaro bandir din yan dubu dubu guda biyu ansa tayi tana mai kau da fuska kamar bata so ba. "Sannan kuma wannan lamarin ya kasance tsakanina da ke in har naji labari mai kama da shigen wannan lamarin kin san Allah sai kin bar filin duniyar nan". Ya karashe fuskarsa a daure kamar bakin hadarin dake kokarin zubda ruwa. Ko a jikin ta bata nuna damuwa da maganganunsa ba illa tsaki da tayi can kasar makoshi ta na balle murfin motar ta fice Khairiyya dake takure bayan mota ta duba da wani irin yanayi na tausayawa tana faman gyaɗa kai kafun ta dubi Alhaji Mati. "batar da sunanka sananne ka aro na banza ka sakawa kan ka akan wani KUDIRI naka na daban...Uhmm ba na ganin wanda ya isa rikakken mutum mara tsoro zai fito da wannan salon na boye sunan sa domin duk wanda yake so ya fado DUNIYAR SHAHARA a wani fanni da sunan sa ya kamata a san shi ko an rufe babin sa ba za taba mantawa dashi ba da abin da ya aikata". Tana gama fadin haka ta buga murfin motar da karfi yan yatsunta biyu ta dagawa Khairiyya wacce a wannan lokacin ta dago da kanta tana dubansu su duka biyun cikin yanayin na rashin inda suka dosa a tsakanin su. "Hajiya Layla" Ya fadi da murmushin mugunta a laɓɓansa kafun ya dora. "...abu daya zai sa na kyale ki a filin duniyar nan shi ne wannan yarinyar da kika bada takomashin taimako har na same ta saboda ita ce hanyar samun arzikina da nake burin cimma wa wannan dalilin zai hanani yi miki komai amma duk da haka ki tsumaye ni ina nan tafe". yatsine fuska tayi kafun ta juya ta fara takawa kan kafafuwanta. Dariya yake yi sosai da sosai har yana buga sitiyarin motar kafun ya tsagaita kamar daukewar ruwan sama fuskar nan tashi ya haɗe ta waje daya kafun yayi wa motar ki ya fizge ta kamar mai kokarin tashi sama.
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 278,886
  • WpVote
    Votes 21,606
  • WpPart
    Parts 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
TAMBARIN TALAKA by Maryam-obam
Maryam-obam
  • WpView
    Reads 46,912
  • WpVote
    Votes 1,844
  • WpPart
    Parts 22
labari ne akan wata yarinya marainiya da tasha wahalan rayuwa da yanda dan uwanka zaiki yaron dan uwansa sai nasa.
BABBAN GORO by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 280,603
  • WpVote
    Votes 21,577
  • WpPart
    Parts 62
NOT EDITED ⚠️ "Kayi kuskuren fahimta Saif, babu soyayyarka a cikin zuciyata ko kaɗan" Kara matsowa yayi kusa da ita, ta yadda tana iya juyo bugun zuciyarsa, yace "Ki kalli kwayar ido na ki faɗa min baki sona ki karya ta kanki da kanki indai har da gaske babu sona a cikin zuciyarki!" Kasa ɗago kai tayi ta kalleshi balle har ta iya furta abunda ya bukace ta dayi. Hakan yasa shi yin murmushi mai sauti, "You see ba zaki iya ba, kin cutar dani Kairat da kika karkata zuciyata zuwa ga Minal bayan kinsan halinta kin kuma san bata dace dani ba, i hate you but i hate her more" Yana kaiwa nan ya kaɓe mata rigarsa ya juya a fusace ya bar mata falon, Sai da taji tashin motarsa sannan ta share hawayen dake idonta ta nufi kofar cikin gida, tana buɗe kofar taga Minal tsaye a bakin kofar da hawaye shaɓa-shaɓa a fuskarta. ®2017 ****************