xarahluv's Reading List
157 stories
Mrs Mahmud, Mrs Mas'ood by Latifahefua
Latifahefua
  • WpView
    Reads 193,964
  • WpVote
    Votes 13,927
  • WpPart
    Parts 76
Book three in the Dantata Series. Hauwa Sufyan had it all planned out: get her sister married to the love of her life, slay with the dresses she spent more than she ever had on, and have fun with the guests present. The last thing she expected even after joking with her best friend about finding a man to settle with was for fate to come knocking. Instead of coming with one man, it brought two. On one end is Mahmud Muhammad, an introverted neurosurgeon who never pays much attention to anything outside his career and his family until Hauwa comes along. On the other end is Mas'ood Dantata, an extroverted certified chef with a blooming career, a soft spot for family and a surprising dislike for anything chocolate. Forever can only be spent with one person and when faced with two men who are perfect in their own ways, Hauwa learns that fate can be cruel and that picking one over the other is easier said than done. [P.S: Not all love stories are fluffy from start to finish. This is one of them.]
ROYAL GAMES by _afeenarh
_afeenarh
  • WpView
    Reads 83,439
  • WpVote
    Votes 5,172
  • WpPart
    Parts 54
"I can never get married to you.i deserve better.he said with his usual screwed up face which always makes his handsome face have wrinkles. "today,here and now I promise you that you will come and plead with me to get married to you.Nawal trying to nurse her bruised ego. she felt hurt at the blunt refusal he just displayed.she felt rejected and all alone . she saw no reason why they all kept playing with her mind and feelings. Jabbar would have laughed at her silly statement if not for the kind of person he is and the kind of personality he posses. all he knows how to do is prove he is perfect and deserves everything to be perfect. he's demanding. "that day has not been created and it will never be". he said and walked out with his guards behind him.his walking imitates order, his speech is final and his look is commanding. that's just how he is.always daring. stay tuned to find out how the love story of an arrogant prince and a common girl goes on when lies, secrets, deceit and evil lies ahead of them. don't allow to be gisted stay and read about this exciting love story on your own.
yar sarki👑🦋(Book2) King's Daughter by MissDynamite7
MissDynamite7
  • WpView
    Reads 23,149
  • WpVote
    Votes 2,413
  • WpPart
    Parts 62
love hatred, sacrifice, deception royalty tactics
MAI SONA  { 2023 } by Haya-iqbal
Haya-iqbal
  • WpView
    Reads 25,897
  • WpVote
    Votes 1,341
  • WpPart
    Parts 77
* 𝐒𝐞𝐱𝐲-𝐫𝐨𝐦𝐚𝐧𝐜𝐞-𝐡𝐞𝐚𝐫𝐭𝐛𝐫𝐞𝐚𝐤 * *Best in Wattpad ( 2022-2023 )* ★★★★★★★★★★★★★★★ Tana taka duk inda ya taka. Tana zuwa duk inda yake. Tana yin duk abin da yace Bata san komai ba sai soyayyar shi. Duk abin da yayi bata ganin lefin shi. Ƙaddara ce ta haɗa su har ta kamu da soyayyar shi, Shi kuma tun ranar ya ɗauƙi alwashin ruguza duk wata tarbiyya da iyayen ta suka ɗauƙi tsawon shekaru suna ɗaura ta akai, Ko wani ɗan adam yana da tashi ƙaddarar, ƙaddarar Aishah ta ɗauke ta izuwa duniyar da bata taɓa tunanin ko mafarkin zuwa ba, She's A'ishah malami, A simple girl, middle class girl , she's a queen in her own word , she's totally the epitome of beauty, . He's Aliyu Muhammad taha, Aka Lion , Aka party after party, arrogant, exclusive womanizer, a handsome and charming guy, who every girl dreams to have as a husband, he's just Don't believe in love, one day he fall for a middle class girl, because of him her life be miserable. ______________________________ { WARNING 🔞 } *Mature scenes, language, Hausa language . [ This book is work of fiction all the characters mentioned in this book is the imagination of the writer ] {High writer ranking100%} • in love 30% • romance 10% • heart break 20% • mature 40%
MATAR AMEER by PrincessAmrah
PrincessAmrah
  • WpView
    Reads 37,837
  • WpVote
    Votes 1,353
  • WpPart
    Parts 71
'Ammi ya zan yi da rayuwata? Ya kuke so in yi da zuciyata? Ban taba ba...daidai da rana daya ban taba mafarkin yin rayuwar aure ba tare da Ameer ba. Na roke ku da Allah ku zuba idanuwanku kawai a kaina, ina ji da kun san yadda zuciyata ke tafarfasa a duk lokacin da kuka yi min zancen auren wani wanda ba Ameer ba da tuni kun daina...' Kuka sosai take yi, kukan da ke fitowa tun daga k'asan zuciyarta yana ratsowa tsakanin idanuwanta. 'Na sani akwai zafi da radadi Ameerah, na san miye so, na san gubarshi saboda ni ma na tab'a dandana. Sai dai Ameerah ba za mu zura miki idanuwa ba, shekarunki ashirin da takwas kenan babu aure, kina zaune jiran gawon shanu. Waye ya san inda Ameer yake yanzu? Wa ma yake da tabbacin yana da rai ko babu?'
WAHALA DA GATA season1 by Smart_Feenert
Smart_Feenert
  • WpView
    Reads 8,893
  • WpVote
    Votes 646
  • WpPart
    Parts 50
Season 1
WAHALA DA GATA season2  by Smart_Feenert
Smart_Feenert
  • WpView
    Reads 11,109
  • WpVote
    Votes 3,865
  • WpPart
    Parts 49
Season 2. "Hhh ai gaskiya ne Rukayya ni wlhy kin san Allah sai yanzu na san nayi dace da sarakkuwar ta gari domin waɗancan dik sheguna ne matsiyata." "Sosai ma Hajiya! ai Aunty Balkisu kam, ta wuce kowa a cikinsu, sannan ta......" Sallamar Almajirin ne ya katse masu hanzari wajen ci gaba da yin firarsu, a gurguje Aunty Rukayya ta tashi ta anso kwandon ta karasa da shi ciki, inda tana aje kwandon ta nufe kitchen ta dauko flat-flat amma kafin ta kai ga shiga kitchen ta soma tambayar Hajiya kaka da ce wa "farfesun kadai kike son a zuba maki, ko harda shinkafa? dan ina da tabbacin ce wa wannan karon tun da muka ga kula biyu, jaluf-rice ce aka mana!" Hajiya kaka ta ce "Ni dai na fi son farfeson nan, dan ba wata yunwa ce nake ji ba." Aunty'Rukayya ta ce "To shikenan Hajiya" tana mai kara kurdewa cikin kitchen din, cikin d'aukar wata wak'a ta Umar M Shareef abakinta cikin d'ora kalmominta a kai, inda kuma tana fitowa daga cikin kitchen, ta kara daga sautin muryar yanda wakar zata fi dadin saurare, ta ce "Ai wannan abinci ya haɗu, ɗinɗirin-ɗiri ɗinɗin, wannan dai abinci ya haɗu, ɗinɗirin-ɗiri ɗinɗin, Sai fa ƙamshi yake famar fita, ɗin ɗirin-ɗiri ɗinɗin........" Inda direct kular Farfesu ta buda dan ganin farfesun abinda aka yo masu, wanda har ta fara saka ranta da kaza. Sai dai kuma wani abin ban mamaki tana bude kular farfesun a maimakon taga kazar! sai taci karo da kawunan kifafe guda hudu, sai tulin kabewa da aka sassarata manya-manya aka saka kamar wani k'aton yanka na nama...
The newest ABDUL-KHAFID by Smart_Feenert
Smart_Feenert
  • WpView
    Reads 21,233
  • WpVote
    Votes 2,289
  • WpPart
    Parts 110
Zan shiga gidan na jiyo muryar Iro na cewa "A dai dinga jin tsoron Allah." Murmushi na yi na Juyowa na kalleshi cikin fuskar rashin mutumci, na ce "To da tsoron k'aton banza irinka zan ji?." na shige gida. Armiya'u ya kalle iro ya ce "Amma dan Allah Baabaa baka ji kunya ba?." Kallonshi ya yi sama da k'asa, ya ce "Kunyar me zan ji?, abin da muka saba ni da ku.!" Dukansu suka had'a baki suka ce "Muka dai koya a wajenka." Sule ya ce "Gaskiya Iro ka tsaya ka ma kanka karatun ta natsu, kai ko kunya ma baka ji yarinyar da bata wuce 18 to 19 years ba, ta raina haka? bayan d'an banzan dukan da ta maka a wancen lokacin? Ni fa gaskiya na fara saduda da wannan rayuwar fa, munafurcin nan dai tunda ba ibada ba ne wlhy ajiye shi zan yi gefe na kama dahir.!" Iro ya ce "Kai ne munafuki daman a wajen nan, ka ga idan ka ajiye shi ka taimaki kanka da 'yan k'annenka.!" A zafafe ya ce "Kai Iro idan ana maganar babban munafuki a wajen nan, kai ka ma isa ka saka bakinka?." Cikin fad'a Iro ya ce "A'a ba zan saka ba tunda ina tsoronka.!"
CAPTAIN MUZAMMIL by Zeeneert
Zeeneert
  • WpView
    Reads 64,053
  • WpVote
    Votes 4,718
  • WpPart
    Parts 79
The life of a Soldier
AƘIDA TA by Ayshercool7724
Ayshercool7724
  • WpView
    Reads 37,242
  • WpVote
    Votes 1,575
  • WpPart
    Parts 31
Labarin wata matashiyar budurwa 'yar hamshaƙin attajiri me murɗaɗɗiyar AƘIDA, Tace So imagination ne da ɓata lokaci katsam.......... 😜 find out in AƘIDA TA labari me ɗauke da cakwalkwalin sarƙaƙiya, yaudara cin amana, fuska biyu kutsen ƙaddara me sauya rayuwa ba tare da ɗan Adam ya shirya mata ba