HAUWASHEHUDATTI's Reading List
8 stories
GIDANMU(OUR HOUSE) by JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    Reads 15,261
  • WpVote
    Votes 1,006
  • WpPart
    Parts 30
Ni ban ce kowacce mace ta so ni ba..!Bana bukarar soyayyar kowa....Ni IMRAN ABUBAKAR MALAMI Nace bana bukata a kyale ko dole ne..?Bana son bacin raina kusan Halina yarinya tana batamin rai sai na iya Targadata ba ruwana kuma kunsani mata akwai rainin wayau ni kuma am not Dey Type Zaku yi ta auramin ne Abba ina Nakasasu kunga gwara kada afara in kuma kuna so kowani Lokaci kuna Hanyar Kotu ne...Is OK.!
TAURA BIYU✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 283,994
  • WpVote
    Votes 20,476
  • WpPart
    Parts 28
Love between a muslimah and christian✍
ZUCIYARMU 'DAYA✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 59,974
  • WpVote
    Votes 3,009
  • WpPart
    Parts 12
love and hatred
ZAFIN KAI by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 6,640
  • WpVote
    Votes 136
  • WpPart
    Parts 6
Zafin kai????
MATAR K'ABILA (Completed) by suwaibamuhammad36
suwaibamuhammad36
  • WpView
    Reads 430,000
  • WpVote
    Votes 30,382
  • WpPart
    Parts 58
Anwar Bankudi, the Handsome Young Millionaire ke zagaye da matan Aure uku, kowacce da salon halinta da matakin matsayinta a zuciyarsa. Shin wacece Tauraruwarsa? Rayuwar gidan Bahaushe mai cike da sark'akiya had'e da zallan zaman aurenmu a yau.
Hamrah💞💞 by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 55,050
  • WpVote
    Votes 4,798
  • WpPart
    Parts 45
Read and find out🌺🌺🌺
Hafsa by nafisatuu
nafisatuu
  • WpView
    Reads 732,769
  • WpVote
    Votes 56,708
  • WpPart
    Parts 39
Aasim Mukhtar Galadima And And Hafsa Abubakar Bulama; Two Strangers whom fathers are best friend. When they get married by knowing only each others names, things starts off on a rough path with Hafsa's gentle nature colliding with Aasim's arrogance but with time, he realizes his arrogance towards her was only to blind the fact that he is in love with her. Will Hafsa reciprocate his love despite all the hardships she faced because of him?
AMAREN BANA by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 143,497
  • WpVote
    Votes 9,318
  • WpPart
    Parts 17
#9 in romance on 05/09/2016 "Wai ina son ki fada min, me yake damun ki ne, da za ki haddasa irin wannan fitina, sannan ki zauna lafiya, kamar ba abinda ya faru?" Dubansa ta yi a sanyaye, sannan ta-ce. "Ina da dalilina." "Wane irin dalili ne, zai sa ki na ji, ki na gani auren iyayenki ya mutu? Idan banda irin gurguwar tunani irin naki? Ashe ki na da halin yin gyara a wannan al'amari, ba za ki yi ba?" Mikewa ya yi daga kan kujerar zai tafi, da sauri ta kamo bakin rigarsa, ya tsaya, ganin zai saurareta, ya sa ta sakar masa riga. "An fada maka ni ma ina jin dadin ganinsu da na ke yi a haka ne? Sam, ba son raina bane, amma na daure na kauda kaina, saboda mu kawar da gagarumar matsalar da ta fi wannan. Na san halin Momi, tana da fada, tana da rashin son gaskiya, amma kuma haka tana da saurin nadama, na san za ta nemi afuwa, kuma Abba zai saurareta. Sai dai wannan tafiyar, dole ka taimaka ka ba ni goyon baya, don mu shawo kan al'amarin nan tare." Kallonta ya yi, ita ma duk ta jikkata, ta jejjeme ta zama wata iri, tabbas yadda take ji haka yake ji, koma fiye, don bayan baya sonta, ya tsani uwarta, sannan yana mutuwar son Meena. "Ki yi hakuri, amma ba zan iya aurenki ba." Ranta ya baci kwarai, har ya juya zai fita ta-ce. "Saboda me ya sa ba za ka iya aure na ba? Saboda me ya sa ban kai matsayin na zamo matarka ba?" "Ki fada min, ta yaya zan iya zama dake, alhali ki na matsayin 'yar matar da na tashi da tsanarta a zuciyata?" "Wane irin dalili zai sa maka tsanar mahaifiyata, har da zai sa ni ba za ka iya aurena ba?" Shiru ta yi don ta ji dalilin wannan tsanar.