kulthum16's Reading List
24 stories
UWA UWACE... by BatulMamman17
UWA UWACE...
BatulMamman17
  • Reads 281,720
  • Votes 31,715
  • Parts 49
Uwa uwace... ku biyoni ku sha labari.
AMAREN BANA by ummyasmeen
AMAREN BANA
ummyasmeen
  • Reads 142,083
  • Votes 9,280
  • Parts 17
#9 in romance on 05/09/2016 "Wai ina son ki fada min, me yake damun ki ne, da za ki haddasa irin wannan fitina, sannan ki zauna lafiya, kamar ba abinda ya faru?" Dubansa ta yi a sanyaye, sannan ta-ce. "Ina da dalilina." "Wane irin dalili ne, zai sa ki na ji, ki na gani auren iyayenki ya mutu? Idan banda irin gurguwar tunani irin naki? Ashe ki na da halin yin gyara a wannan al'amari, ba za ki yi ba?" Mikewa ya yi daga kan kujerar zai tafi, da sauri ta kamo bakin rigarsa, ya tsaya, ganin zai saurareta, ya sa ta sakar masa riga. "An fada maka ni ma ina jin dadin ganinsu da na ke yi a haka ne? Sam, ba son raina bane, amma na daure na kauda kaina, saboda mu kawar da gagarumar matsalar da ta fi wannan. Na san halin Momi, tana da fada, tana da rashin son gaskiya, amma kuma haka tana da saurin nadama, na san za ta nemi afuwa, kuma Abba zai saurareta. Sai dai wannan tafiyar, dole ka taimaka ka ba ni goyon baya, don mu shawo kan al'amarin nan tare." Kallonta ya yi, ita ma duk ta jikkata, ta jejjeme ta zama wata iri, tabbas yadda take ji haka yake ji, koma fiye, don bayan baya sonta, ya tsani uwarta, sannan yana mutuwar son Meena. "Ki yi hakuri, amma ba zan iya aurenki ba." Ranta ya baci kwarai, har ya juya zai fita ta-ce. "Saboda me ya sa ba za ka iya aure na ba? Saboda me ya sa ban kai matsayin na zamo matarka ba?" "Ki fada min, ta yaya zan iya zama dake, alhali ki na matsayin 'yar matar da na tashi da tsanarta a zuciyata?" "Wane irin dalili zai sa maka tsanar mahaifiyata, har da zai sa ni ba za ka iya aurena ba?" Shiru ta yi don ta ji dalilin wannan tsanar.
MAIMAITA TARIHI (DANDANO) by ummyasmeen
MAIMAITA TARIHI (DANDANO)
ummyasmeen
  • Reads 129,993
  • Votes 6,316
  • Parts 14
***Wannan labarin somin tabi ne. Za a iya samun cikakken labarin akan manhajar Okada cikin watan Janairu, 2021. In sha Allah*** *** #1 aure 9th 01 2021 Tarihi yana kunshe da fuskoki da dama. Banda na wucewar abunda ya shude harda kasantuwar abunda ya shude a rayuwarmu ta yanzu. Sannan a duk lokacin da aka Maimaita tarihi, farashin yana karuwa ne fiye da kima. Hakan ne ya faru da Maryama-Siddiqa a lokacin da ta dauki alwashin bazata bari ta maimaita tarihi ba duk da kasancewa dukkan alamu sun nuna hakan ne yake shirin faruwa. Bayan zaman aure na tsawon shekaru ashirin tare da mijinta Sufyaan Barkindo Sajoh, sun gamu da kalubale wanda ya sa Sufyaan tono abunda ya dade da burnewa yayinda Siddiqah ta jajirce wurin neman 'yancinta daga rayuwar da ta samu kanta a ciki. Sai dai komai ya kwabe musu a lokacin da suka samu masu kalubalantar matakin da suka dauka. Siddiqa ta gamu da abokan hamayyar da suke neman rayuwarta wadanda bazasu tsaya ba har sai sun ga karshenta. Shin zata zakulo kanta daga wannan kangin, ta samu rayuwar da ta yi karfin halin mafarki wa kanta, ko kuwa za a maimaita tarihi ne? Shin wani bangare Sufyan zai zaba idan tura ta kai bango? ***
Hasken Lantarki (Completed)  by Aynarh_dimples
Hasken Lantarki (Completed)
Aynarh_dimples
  • Reads 154,402
  • Votes 5,103
  • Parts 16
Dan mutum yana maka wasa da dariya kuma ya nuna akwai aminci tsakanin ku ba lallai bane yana kaunar ka. Makashinka yana tare da kai, da dan gari ake cin gari... Ku biyo ni
Prince of Knights (An Arabic Love Story)✓ by TheQueenofDarkness
Prince of Knights (An Arabic Love Story)✓
TheQueenofDarkness
  • Reads 3,122,502
  • Votes 188,918
  • Parts 67
Winner of the 'Readers Choice Award' in Historical Fiction. Winner of the 'Readers Choice Award' in Spiritual Category. Winner of Best Muslim Readers' Choice Awards: Prince of Knights _____________ Arabs are well known for their culture, Poetry, and hospitality. They are also known for their bravery and leadership. Faris, son of Sheikh Mubarak a hard-hearted man known among his tribe. No man is brave enough to raise his voice in his presence. His mission was to demolish his enemy's tribe for annihilating one of his men. However, fate decided something new when blood feud was only resolved by his marriage to the daughter of his enemy. Raghad is just like any other Muslim girl, who wishes to marry the man of her dreams but she meets Faris the Knight with no heart. He only fears his Lord his maker and no one else. With no other option to resolve blood feud Raghad steps over her dreams to shield her tribe. Will Faris unbolt the gates of his heart for her? Read to find out what happens in this love story. Prince of Knights, based on a Bedouin lifestyle. FOLLOW TO READ!
DAWOOD✅ by Mamuhgee
DAWOOD✅
Mamuhgee
  • Reads 536,313
  • Votes 51,213
  • Parts 48
Limitlessly love.
THE LAST INSURGENT  by marmoodarlee
THE LAST INSURGENT
marmoodarlee
  • Reads 25,492
  • Votes 3,407
  • Parts 24
Adam leaves Leena, his fiancee in the car for ten minutes but comes back to find her missing. It is just a few weeks to their wedding. He is plunged into befuddlement and agitation. As the search goes on, he receives a phone call that shocks him. It is the inchoation of an insurgence, bizarre romance and a struggle for survival. Would Adam see Leena again? The saga begins...
The Nanny by naia22
The Nanny
naia22
  • Reads 2,439,214
  • Votes 173,071
  • Parts 79
"You are fired," he said, as my heart broke into tiny pieces. "No please sir, don't separate me from Imad. I beg of you," I pleaded in agony. What sins have I committed to deserve this? How can I stay without seeing the child I have been raising like my own for three years. Why is he doing this to me? ••• Layla put her whole life on hold to take care of a young boy named Imad. She has been taking care of him since he was a three years old. They share an unbreakable bond, he counts on her and she has made him her world. Ahmed Damari a tactless, cold hearted business man who has no time to waste and no space for affection. The uncle of the boy. He wants nothing to do with her but he just can't seem to stop thinking about her. What happens when two different worlds collide and when unwanted feelings thrive? Written By: Naila Ali [ Highest Ranked #1 in spiritual.✨] hi
Second hand hearts  by khal2mukay
Second hand hearts
khal2mukay
  • Reads 5,455
  • Votes 351
  • Parts 20
After losing every reason to move on with life. From the loss of both of her parents and walking away from the man she loved, Amal moved back to pursue higher education in the city of Birmingham. With a broken heart to nurse,she doubts if she will ever be able to heal from that devastation and if the choice she made was right. But life took it's turn on her when she an ambitious,hardworking young man with big dreams, Muhammad Bassam,came her way with his own second hand heart to nurse and ofcourse his own baggage along. ************** Spin off to The lie in my marriage but can be red as a stand alone.