fatygololo's Reading List
85 stories
WATA RAYUWA | ✔ by fadeelarh1
fadeelarh1
  • WpView
    Reads 127,310
  • WpVote
    Votes 11,556
  • WpPart
    Parts 43
Qaddara ita ta jefo shi cikin RAYUWARTA.. Duk yadda ya so ya inganta RAYUWARTA abun ya faskara.. Will he give up on her or not??? Shin wacece ita???
RAWANIN TSIYA | ✔ by fadeelarh1
fadeelarh1
  • WpView
    Reads 89,065
  • WpVote
    Votes 8,416
  • WpPart
    Parts 47
Halinta na girman kai, rashin kunya da wulaqanci su suka sanya ya tsane ta.. baya qaunar ya bude idanuwa ya gan ta a gaban shi... she disgusts him!! the feeling is mutual domin kuwa ita ma ta tsane shi.. ta tsane shi tun ranar da ta fara ganin shi... ta tsane shi saboda tunda ya shigo rayuwarta ya hana mata jin dadi kamar yadda ta saba..!!
SAKAMAKO by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 849,603
  • WpVote
    Votes 44,316
  • WpPart
    Parts 48
Ya zatayi da Yarinyar da bata kai ta goge mata takalmi ba amma ta kwace mata miji?...... #Suhan #captain majeed # Zarah
MATAN?? KO MAZAN??? by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 87,857
  • WpVote
    Votes 2,537
  • WpPart
    Parts 45
Labarine kan matsalolin da ake samu agidajen aure daga bangaren Matan dakuma Mazan. Series ne dazan dinga kawo muku duk ranan ASABAR DA LAHADI
THE NEMESIS OF SAKINAH...KADDARAR SAKINAH✅ by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 147,127
  • WpVote
    Votes 18,175
  • WpPart
    Parts 71
Littafinnan Ingausa ne; wato hadakar turanci da Hausa. Shin ko ya rayuwar yan mata guda biyu zata kasance, a yayin da iyayensu zasu turasu aikatau; wanda ta hanyar iyayen keso su yiwa kansu kayan daki idan hidimar bikinsu ta taso. Shin wannan hanya da iyayen suka dauke zata bulle kuwa? Bayan dukansu yaran ba so suke ba? Me zai faru ga Sakeena wacce take fitsarin kwance, gata da rashin hakuri? Shin zaman gidan aiki zaiyi mata sauki kuwa? Habeeba fah? Wanda hakuri da juriya sune halinta. Shin aikatau zai chanza mata halayenta? Ku biyoni domin kuji yadda tafiyar zata kama. Aysha Malumfashi ce.
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 277,800
  • WpVote
    Votes 21,590
  • WpPart
    Parts 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
HAWAYEN ZUCIYA! by Lubbatu_Maitafsir
Lubbatu_Maitafsir
  • WpView
    Reads 259,157
  • WpVote
    Votes 8,264
  • WpPart
    Parts 15
Betrayal, love, and tragedy. Dive into the most beautiful love story of Nasreen Izzaddeen and Aqeel Mukaila AbdulWahab.
SAMARIN SHAHO  by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 228,188
  • WpVote
    Votes 18,899
  • WpPart
    Parts 53
Destiny at fault In life of sarah bukar. Raped,pregnant,scorned,used,confused and cought up in mixed feeling of true love and loyalty. #sarah bukar #mahfudlingard #yazeedAttah
AJALIN SO by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 625,890
  • WpVote
    Votes 32,416
  • WpPart
    Parts 49
Meet DR MOHAN...and his two weird wives. #Banafsha #mohan #nimrah