Basmahsaad's Reading List
43 stories
"MALEEK" by mrs_Avbdool18
mrs_Avbdool18
  • WpView
    Reads 45,877
  • WpVote
    Votes 2,849
  • WpPart
    Parts 49
labarin soyyaya ne tsakanin mai kudin da mulki dakuma yar talakawa Inda mahaifiyarsa tace bazaya auretaba saidai mai matsayi dakuma mulki yar manya. Amintattatun abokai ke sosayyadaita shin wazata zaba cikinsu kuma kowa da salon soyyarsa.....find in maleeek.
ABLA 💞 by RashidaDalhatu
RashidaDalhatu
  • WpView
    Reads 12,883
  • WpVote
    Votes 443
  • WpPart
    Parts 4
the story of a young naive girl forced to marry an arrogant prince.
Matar Bature by 00Ruky
00Ruky
  • WpView
    Reads 13,921
  • WpVote
    Votes 509
  • WpPart
    Parts 30
" Mama wannan ma baba nane". Ta shafo sajen shi. "Hmmm! mama kyakkyawane,amma mama bake kika haife wannan ba turawa suka siya miki koh?" mama tayi dariya tace" eyye . lallema Aisha. toh sai ki daga minshi tunda da kudi na siya koh, karki ballashi, "Aa' mama bayanzunba jikinshi akwai laushi, lah! mama kalla gashin jikinshi wara- wara ba irin na baba ado mai gadi ba"!. Kallonta yatsaya yi aranshi mamakin yarinyar yake ganin tana abu kamar na yara. tajawo sili daya na gashin dake kwance a fuskarsa wanda zamu kirasa da saje "Ashhh! yafada. bashiri ya tureta.
💜💜💜Cikar Burin Naseer💜💜💜 by RuqyBash
RuqyBash
  • WpView
    Reads 844
  • WpVote
    Votes 25
  • WpPart
    Parts 6
He loves her since she is eleven but when he left to study abroad everything changes from loves to hate but his parents get her married to him Will he loves her anymore or the sudden hate will continue Nasser She hates no one but him because he is too arrogant but without her knowledge her parents get her married to him Zainab How will they leave under same root after all d hated Follow me @rukybashd for d battle.
AJALIN SO by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 624,710
  • WpVote
    Votes 32,369
  • WpPart
    Parts 49
Meet DR MOHAN...and his two weird wives. #Banafsha #mohan #nimrah
MU ZUBA MUGANI(completed)  by Chuchujay
Chuchujay
  • WpView
    Reads 94,923
  • WpVote
    Votes 5,172
  • WpPart
    Parts 45
Lifehacks Romance Drunk in Love Challenges Lost Lust Hatred Regrets Ku dai biyoni I assure you'll like it insha Allah.....
CAPTAIN SADIQ  by SalmaMasudNadabo
SalmaMasudNadabo
  • WpView
    Reads 178,514
  • WpVote
    Votes 7,808
  • WpPart
    Parts 54
d'an tsokacin labarin CAPTAIN SADIQ ya kunshi rayuwar soja ne mai zafin zuciya, d'aurewa rashin fara'a tun bayan lokacin da Allah yayiwa matarsa rasuwa, bayan ta haifa masa baby girl wadda taci suna mahaifiyarsa wacce Allah ya d'aura masa son ta, Hakan yasa duk mai aikin da aka kawo domin kula da yar tasa sukan gudu ko ya koresu, saboda rashin gamsuwa da aikin nasu, ko saboda cin kashin da suke fuskanta a wajan sa, hakan duk yanada nasaba ne da tun bayan rasuwar matarsa KAUSAR ya rasa walwala, har mahaifiyar sa ta fara gajiya da irin halin nasa, kwatsam sai ga Allah yasa mahaifiyar sa ta samo mai aiki FATUHA wadda ta adabi mutanan kauyan su da rashin jinta, haka yasa k'anwar mahaifita tahowa da ita birni aikatau gidan su CAPTAIN, ko mutanan kauyan sun huta da halin ta, ya kuke tunanni masu karatu? shin FATUHA zata d'au wulak'ancin CAPTAIN SADIQ koka zata rama tunda dama bata ji ko a kauyan su RANO mu kaftan💃
muwaddat  by hauesh
hauesh
  • WpView
    Reads 156,058
  • WpVote
    Votes 4,242
  • WpPart
    Parts 15
"auwal ni ko sai nake ganin kamar kayi kankata a batun soyayya balle kuma akai ga batun aure ,yanzu fa kake shekara 22 a duniya , ba soyayya ce ta dace da Kai ba, karutu ne ya dace da rayuwarka, bugu da k'ari ita wacce kake so din ta girmeka . ya dubi mahaifiyarsa kamar zaiyi kuka yace" ni kaina nasan soyayya bata dace dani ba, ban san ya'akayi zuciyata ta afka wannan lamarin mai wuya misaltuwa ba ,zuciyata bata yi shawara da ni, na dauki abun amatsayin wata jarabawa ce daga Allah,.. ki yarda ummi ki amince ki bani auren diyarki muwaddat, ni ita kadai nake so,duk rayuwar da babu ita to babu auwal .. faiza idanunta taf da ruwan hawaye ta dubi auwal cikin muryar kuka tace " in har zaka iya son yayata data girmemaka ,ni mai zai hana ka so ni, tunda nima jininta ce uwa daya uba daya, gashi Allah ya jarabeni da matsanancin soyayarka, nice daidai da kai ba yan'uwata ba, ni yafi dacewa kaso takarasa mgnr tana kuka.. auwal batare daya dubeta ba yace "nayi rantsuwa da Allah har yau sama da shekara sha takwas kenan ban taba kaunar wata diya mace ba sai yayarki muwaddat, ban taba jin sonki na daidai da second daya ba, ni matsayin k'anwata na d'aukeki, amman batu na soyayya babu shi atsakaninmu, muwaddat ce acikin kokan raina, ina sonta tamkar raina ,ita kad'ai ce macen da nake jin zata kashe iya kashe min ki shi ruwan danake d'auke dashi na tsawon shekaru.......
🍒🌺NATSANE SHI🌺🍒 by asmasanee
asmasanee
  • WpView
    Reads 577,761
  • WpVote
    Votes 39,696
  • WpPart
    Parts 93
Dan iska ne Tantiri ne ,mawaki ne da yayi fice afadin duniya,yana karatu a abroad,dan iska ne na karshe amma yasan da wa yake iskancin nasa,baya son hayani miskiline na karshe,wannan halin koh nace rayuwar tasa yasa yan mata masu takama da mulki saurata ,dukiya soke mugun fadawa kan tarkon sa,koh diyar wace ke koh me kike takama dashi yana iya wulakan ta ki,bakomi yake takama dashi ba sai kyau ,kuddi,ilimi da haiba,ya fito daga daya daga cikin masu kuddi Maiduguri wato MAITAMA FAMILY Zan iya yi yafada mata yana kashe mata ijiya daya dasauri ta saka tafin hannu ta da yaji xane lalle ja da baki ta rufe fuskar ta hade da gyada masa alamar yayi😝....komi nene wannan xaiyi oho😂fans..mu hade ciki don jin ya xata kaya. ROMANTIC ND HATRED LOVE😍😍
BANI NAYI KAINA BA by sawwama14
sawwama14
  • WpView
    Reads 154,756
  • WpVote
    Votes 7,950
  • WpPart
    Parts 51
Ta kasance kyakyawa amma kyan ta bai sai mata soyayyan mijinta ba hasalima kyanta shine jigon kiyayyar da yake mata