asmau1415's Reading List
15 stories
KAINUWA.... by AyusherMuhd
AyusherMuhd
  • WpView
    Reads 621,384
  • WpVote
    Votes 46,769
  • WpPart
    Parts 101
A historical love fiction. A man who become blind by those who are eager to make him disappear from the world, he then meet a girl who help him get his feet back. As he can see again he try to overcome the hardship that is ahead of him, get revenge to those who want to kill him and those who envy him.
Tsarin Allah by AishaAbuTurab
AishaAbuTurab
  • WpView
    Reads 5,086
  • WpVote
    Votes 246
  • WpPart
    Parts 10
Ya Hindu za tayi lokacin da Allah Ya jarrabeta? Tayi was kanta addu'ar da take dana sani...?Ya za tayi da uwar miji da ta takura mata akan abin da babu me bata sai Allah?
MATAR WAYE? by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 65,913
  • WpVote
    Votes 3,339
  • WpPart
    Parts 15
Love Story❤
Najma da Mahir by Fatima_writes_
Fatima_writes_
  • WpView
    Reads 10,236
  • WpVote
    Votes 600
  • WpPart
    Parts 19
"Ga wannan sunanshi 'Dan aike' domin ko in ya je dawowa ya ke, an hadashi ne da majinar damisa mai mura,jelar'beran da bai taba satar daddawa ba,da kuma hakorin muzuru mai kimanin kwana cassa'in, ya yarda ke tun bai san miye yarda ba,a coffee za ki 'diga, 'digo biyu ina jaddadawa!!!, ki bawa Anisa ita zata hada ta kai masa, ba so ba ko zuciyarshi ce a jikanta ba zai aure ta ba, Anisa zai aura,amma duk ranar da Najma ta furta mai da kanta tana son shi ki Kuka da kanki don babu Ruwan Boka Mugu" Ya fada yana zare idonshi da ya sha farin kwalli. *** Gishiri ya ji a bakinshi mai hade da ruwa, lokacin ne ya gane ba ita take bu'katar handkerchief din da ya bata ba shi ke bukata, yaushe rabon da ya yi kuka? Tun ranar da ta yi wani ciwon ciki mai cike da azaba, ya bawa kanshi amsa yana goge majinar da ta samu damar zubo masa, zuciyar sa ce ta kuma tarwatsewa a karo na ba adadi jin kalaman da ke fitowa daga bakinta dukda cewa a wurinshi sun fi kama da aman wuta mai zafi, so yake ya ce mata 'I love you ' kalmomin da tun bata fahimtar magana yake fada mata saidai yau ya kasa,wani abu mai kama da Zuma rock ya danne masa harshensa da zuciyarshi kuma sai bitarsu yake kamar almajiri ya rike allonsa. Dumm zuciyarshi ta buga a karo na uku tun bayan da ta fara magana,bakin shi ya bude wanda ya yi sanadiyyar zubowar yawun da bai san da shi ba a yayinda ya cigaba da kallonta kamar wanda ya ga Tinkiya da'Ture ka ga tsiya' daurin yan mata masu ji da kansu. *** "Haba Yayana 'dan baki!Ya kake so in yi da rayuwata ne?Na san ba Anisa kake so ba ni kake so ba sai ka fada min ba wallahi na sani, amma ka ki ka nemi aurena tun tuni? Mai kake jira? Hmmm, Ya Mir me ya sa ka canza min gaba daya? na yi ta kokarin in jure na kasa saboda zuciyata ba zata iya ba,Nisanta kanka da kake yi da ni 'kara tarwatsa min zuciya yake, Ka yi sake har Abbu ya hada aurena da Ya Jamil,gobe za a daura tunda haka ka zaba you have 24 freaking hours to decide, abinda na sani shi ne I LOVE YOU WALLAHI DA GASKE..."
WASU MATAN                               COMPLETED{02/2020}. by GaskiyaWritersAsso
GaskiyaWritersAsso
  • WpView
    Reads 8,400
  • WpVote
    Votes 391
  • WpPart
    Parts 9
fictional Story
MENENE MATSAYINA... by Hafssatu
Hafssatu
  • WpView
    Reads 59,640
  • WpVote
    Votes 2,578
  • WpPart
    Parts 53
"Don ubanki wanki dana barmiki kimin shine kika kiyimin Kika zauna kika rungume wannan shegiyar d'iyar taki wallahi koki aje ta ko kuma yanzu jikin ki ya gayamiki nafada miki banza..." Fuskar jike da hawaye ta d'ago ta kalleshi cikin kyarmar murya tafara Magana Haba! Noor...marin dataji a fuskar ta ne yasa bata Ida fadar Abinda ke bakin ta ''shegiya tun yaushe na haneki da furta wannan sunan gareni wallahi duk ranan danaji kin kara Ambata ta da wannan sunan na lahira sai yafi jikin dadi jaka kawai ball..yayi da ita daga ita har d'iyar dake hannun ta goshin ta ya bugu da bango d'iyar dake hannunn ta tsayanra kuka tare da Ambatar Umme... ''Kafin nadawo gidanan ki tabbatar da kimin wanki sannan kingyara min dakina nafada Miki.."" Juyawa yafita yabarta rushewa tayi dawani matsanancin kuka mai tattare da tausayi hannu taji da fuskar ana share mata hawaye "Ummee kidaina kuka kitaci mutafi gun Umman ki ko Uncle Abdul..." Rungume ta tayi.."zamuje Basmah Amma inaje gunsu *MENENE MATSAYINA..?* "............ _Menene matsayina? Labari mai cike da tausayi fadakarwa.. butuulci #Soyaya #Shakuwa #Tausayi #
B'OYAYYEN AL'AMARI by Seemaluv
Seemaluv
  • WpView
    Reads 930
  • WpVote
    Votes 34
  • WpPart
    Parts 1
A LOVE STORY ...
KADDARA CE by feenatjafar
feenatjafar
  • WpView
    Reads 4,548
  • WpVote
    Votes 80
  • WpPart
    Parts 3
A heart touching Love story that would make you cry!
RAINA (The beautiful princess) by Aysha2017
Aysha2017
  • WpView
    Reads 40,661
  • WpVote
    Votes 1,734
  • WpPart
    Parts 30
Raina yarinyace data fito daga gidan saurauta amma daga bisani aka dauketa cik saboda wasu manufofi idan kuka biyoni zakuji tsantsar madaran labarin.
Pregnancy Miracle Review - The Solution to Infertility? by brendawillsonn
brendawillsonn
  • WpView
    Reads 108
  • WpVote
    Votes 1
  • WpPart
    Parts 1
The Pregnancy Miracle Program will help you get pregnant fast and naturally. Any pregnancy related issues, visit our website - http://www.MyPregnancyMiracleReviews.org