Ninda prince
7 stories
MATATA GIMBIYATA  by _bambiee
_bambiee
  • WpView
    Reads 127,604
  • WpVote
    Votes 8,650
  • WpPart
    Parts 36
Attitude miss DEENAH ISMAEEL!! am talking to you right here as a father! Idan da uban ki ne yayi wannan maganar ai babu musu zaki yarda , amma dayake ni kin raina min wayau tunda ba ni na haife ki ba ,shine bari ki nuna min halin ki na y'an duniya ko? Shegiya da ido kamar dattijon biri!!" Uncle Khamis ne ke maganar cikin hasala , daga gani ranshi a b'ace yake. Amma Uncle how can you make such drastic decision without my consent? Maganar aure na fa kuke yi! Kuma hakan ma da mijin da ban tab'a gani ba! That too mai shekaru irin na ubana!" Deenah ta fad'a tana mai d'aga hoton wani dattijo wanda zai yi about 49 yrs ,idanun ta taf da hawaye... Bashida wadda ya tsana duniya irin mace ya tsani a kira mashi mace saboda halin da ya shiga sakamakon yaudaran da mace ta mashi. kwatsam iyayenshi suka neman mashi aure ba yanda zaiyi haka ya aure ta amma da kudurin sai ya muzguna mata ya maidata abun kwatance a gari Mr Imam Sadeeq kenan... Shigowarta rayuwarshi ya ruguza mashi duk wani mugun kudiri da ya d'auka akan mace, ya gane duka mata ba halinsu d'aya ba akwai masu kyawawan halaye...
'Yan Gidan Gwaiba (Completed)  by Aynarh_dimples
Aynarh_dimples
  • WpView
    Reads 224,369
  • WpVote
    Votes 13,792
  • WpPart
    Parts 44
Yanka mata wani wawan mari tayi though ba yau suka saba gwabzawa ba, cikin masifa ta nuna mata ɗan yatsa "karki kuskura ki kara faɗin haka, any resemblance to you is what I hate most about myself" saita fashe da kuka.
SULTAN {Preview} by AmirahJulde
AmirahJulde
  • WpView
    Reads 515,466
  • WpVote
    Votes 52,647
  • WpPart
    Parts 47
#1 in Sultan, more times than I can count. "Promise me, promise me oh brother, that you will take care of Sultan, promise me you will rule this Empire justly and truthfully in my absence. Promise me you will guard the throne for him, and when he reaches the age of 21, promise me you will marry a righteous woman for him and make him Emir."
BANI BACE  by Basira_Nadabo
Basira_Nadabo
  • WpView
    Reads 7,604
  • WpVote
    Votes 619
  • WpPart
    Parts 29
Labari ne akan wata yarinya da aka kaita gidan yari a dalilin kashe wani dan sarki da tayi, amma tace ba ita bace, shin itace tayi kisan ko kuma wani ne? kudai ku biyo ni don jin yadda zata kasance, sannan in kin karanta kiyi voting sannan kofar korafi ma abude take Nagode
Ya Amar (My Moon) by Queen_of_blooms
Queen_of_blooms
  • WpView
    Reads 388,830
  • WpVote
    Votes 39,528
  • WpPart
    Parts 90
It took a wrong turn to align their paths. They met at a time when both were lost souls, navigating through loss and the storms of life. At first, it was silence and long stares. Then the sceptical meetings blossomed into an orbit of comfort that uncovered the similarities of their souls in the bleak room of a psychiatric hospital. What began as hush tunes in their hearts boomed into a fierce crescendo. Noorie was a woman of fire, spontaneous and outgoing which rivalled Amir's quiet, organised and shy nature. Yet, their differences were a factor in the whole circumstances that bonded theirs hearts, souls and lives. They decided to take the leap into a life together. Marriage. It took her away from home, across the continent to the city of London where a new life awaits her. Her optimism was great. She was ready to learn the new way of life and fit in. But her new family found ways to tell her she was not fair enough to be part of them nor would they give her a chance to fit in. Little did she know that should be the least of her problems. There were a lot the man, her husband, with honey-wheat eyes that captivates her, whose sincerity melts her heart, and attitude races it had hidden from her. So much that brought fears, insecurities and secrets neither her nor her husband were ready for.
INDA RANKA...KASHA kALLO by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 107,451
  • WpVote
    Votes 7,186
  • WpPart
    Parts 41
*😳INDA RANKA....😳* Billy Galadanchi HASKE WRITERS ASSO. Wannan littafin kacokam na sadaukar dashine ga Kawar Alkhairi kuma babbar Aminiyata *CUTEST ZARAH BUKAR* Da sunan Allah mai rahama mai jinkai,ina roqon Allah yabani ikon rubuta Alkhairi abinda zai amfaneni duniya dakuma lahira yakuma Baku ikon daukar darussan dake cikin wannan littafin Ameen... Vote me on wattpad@68Billygaladanchi 01 Zara zonan! Ta fada a tsawace cikin Isa dakuma nuna cewar itadin yar wanice kuma ta Isa da zaran,mikewa zaran tayi cikin mutuwar jiki dajin zafin Abinda Aina tamata agaban friends d'inta taje dab da motar ta tace "gani Aunty Aina" wani mugun kallo ta wurga mata sannan ta dauke kanta ta mayarda dubanta zuwaga sitiyarin motarta sannan tace cikin daga murya "Dan uwarki zarah kan nabaki kayan jikin kinnan ya mukai dake? Ban sanar miki karki kuskura ki shigo dasu jami'a ba?" Langwabe kai zarah tayi hawayen datake kokarin rikewa suka zubo ta furta cikin dacin rai "Aunty Aynah duk
BAN AIKATA BA by Basira_Nadabo
Basira_Nadabo
  • WpView
    Reads 14,239
  • WpVote
    Votes 711
  • WpPart
    Parts 9
Labari ne akan abinda majority ďinmu muke aikata wa wanda kuma wallahi muna kai kanmu ga halaka ne ku kasance tare dani don jin wani irin abu ne wanna. Karku manta vote da comment yana karawa labari armashi Vote Vote Vote And Vote Karku manta da comment dearest friends 13/09/2017