Maryerm
10 stories
BAKING BREAD AND CAKES RECIPES by casheerose
casheerose
  • WpView
    Reads 38,272
  • WpVote
    Votes 511
  • WpPart
    Parts 48
KUNYI SAKE by Safnahluv
Safnahluv
  • WpView
    Reads 3,961
  • WpVote
    Votes 169
  • WpPart
    Parts 13
Short story about love nd how er ur society is
BAKIN DARE by Sadnaf
Sadnaf
  • WpView
    Reads 63,156
  • WpVote
    Votes 4,272
  • WpPart
    Parts 21
heart touching story
SANADIN KI by bkynigeria
bkynigeria
  • WpView
    Reads 62,540
  • WpVote
    Votes 1,433
  • WpPart
    Parts 8
Labarine mai dauke da nishadi, da kuma abubuwan tausayi, al'ajabi da kuma soyayyar gaskiya. Labarin Yaya Ahmad da Suhailat labarine dake tunatarwa akan illar zurfin ciki. Ahmad da Suhailat sun tashine a gida daya kuma one family, yayinda Soyayya ta shiga tsakaninsu a bisa zurfin ciki. Saidai kuma hakan ya haifarwa suhailat da illa matuka, domin Kadijat aminiyar suhailat ta kamuda son Ahmad matuka. Inada tabbacin labarin zai kayatar da masu karatu. Kuma zai rike maikaratu daga farko har karshe. Domin jin yarda zata kasance, sai kuma ku sance tareda marubucin.. Yahuza Sa'idu Kakihum.
The misplaced love: Hausa love story  by Ummusaada
Ummusaada
  • WpView
    Reads 141,748
  • WpVote
    Votes 12,373
  • WpPart
    Parts 27
This is a story of a girl named Anisa. She is a Hausa Muslim girl from the northern part of Nigeria, Katsina. Her father has two wives and her mother turned out to be the second wife. She is the only one her mother gave birth to, she has 5 siblings from her stepmom. She had to face a lot of challenges in her life because of what destiny chose for her. She will end up with a man she never dreamed of marrying but turned out to be the one she loves more than her life. This book is a work of fiction. Whoever happens to be in the same condition to this story, then it happens to be a coincidence. I'm not trying to imitate anyone. Casts: Alh Muhammad Ilyas_______ Anisa'a father(Baba) Alh Ahmad________Abba's father (Baba) Haj Hajara_________Anisa's stepmom(Umma) Haj Zara___________Anisa's mother(Mama) Alh Umar___________Ibrahim's father(Baffa) Haj Hauwa__________Ibrahim's mother (Inna) Haj Maryam__________Abba's mother(Maama) Muhammad__________Abba Ibrahim___________Ibrahim Asma'u___________Anisa Amina__________Afra Firdausi_________Ayra Aisha___________Aisha Abdul__________Abdul Aliya___________Aliya Fatima_________Amira Kulsoom________Kuskus Happy reading #projectnigeriaUC2017
ISHQ  by AAJforshivika
AAJforshivika
  • WpView
    Reads 169,353
  • WpVote
    Votes 10,362
  • WpPart
    Parts 39
This is Shivaay and Annika's story in a defferent way. In the real #ishqbaaaz story they have came a long way. And married again. But this story starts after Shivaay rescued Annika from the clutches of Daksh. Annika forgave Shivaay as he saved her life. Now she is decided to help Shivaay to get rid of Tia. Shivaay is in a confused state as he has unknown feelings towards Annika. But he doesn't want to recognize his feelings. I will introduce some new characters but they won't stay for long time. All other characters are same. don't focus on Omkara and Rudra's story (even though they are my Personal favourites) Just read,vote and tell me your views. I will write further only if u ask me.☺
Alkyabba by Miryamaah
Miryamaah
  • WpView
    Reads 1,114,076
  • WpVote
    Votes 7,793
  • WpPart
    Parts 4
He looked at me with so much adoration in his eyes that made my stomach do double flips and my heart just melted. "I will shield you from all the harm in this world. I will make sure everyone accepts the shade of your skin and your brunette hair. You will never ever feel like you don't belong here anymore. You deserve to be happy like every princess. And you will forever be happy. I promise you this. " The tears were swimming at the brim of my eyes gently cascaded down my face just as he finished his sentence. I trusted him. I knew he meant it. And for the first time in my life,I was glad I was married to this man.
Muslimah in love by Atkbm1
Atkbm1
  • WpView
    Reads 4,132,624
  • WpVote
    Votes 186,511
  • WpPart
    Parts 32
''Marriage isn't easy especially when it's arranged and you hardly know the guy.'' 23-year-old Zara, a modest and virtuous Muslimah, has finally accepted a marriage proposal and is ready to share her life and love with her husband. But what happens when he is broody, stiff and ignores her most of the time? Is it possible to make her own husband fall in love with her or will Zara become a victim of unrequited love? #WATTYSWINNER2014
KE NAKE SO by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 183,168
  • WpVote
    Votes 12,551
  • WpPart
    Parts 19
#1 sacrifice 21/08/2020 #5 in romance 27/09/2016 "Malam, ka yi kuskure, idan ka na tunanin zaka canza min ra'ayina a minti biyar". "Ko za ki gwada ki gani?" Ya tambaya, yana murmushi, ita ta rasa ma yadda aka yi ya iya murmushi, da dai ba ta ganin hakan a tare da shi. Ta kan dauka shi haka Allah ya halitto shi, duk lokacin da ta samu ganinsa a rayuwarta, sau daya ta taba ganin murmushinsa, ko ba da ita ba, idan tana wurin, baya yin murmushi da kowa. Ta danne zuciyarta, sannan ta zauna, don ita ko ganinsa ma ba ta son yi, bayan abin da ya yi jiya. "Tambaya na ke son na miki. Shin Alhaji Yusuf da ki ke son ki aura, kin tabbata ya damu da farin cikin ki, ko kuwa bacin ranki?" "Wace irin tambaya ce wannan?" Kallonta yake yi kamar zai hadiyeta "Ki amsa min, me ya sani game dake?" Kafin ta ba shi amsa ya ci-gaba. "Shin ya san cewa ba ki son turare mai karfi, saboda ki na da Allergy, ko kuwa ya san idan kin sha ruwan sanyi ciwon Agalawarki na tashi? Ko kuwa kin fi son kasancewa cikin mutane ki yi walwala. Ya san da cewa ba ki amfani da Salary dinki, sai dai ki yi hidima wa wadanda ki ke so?" Ya numfasa cikin murya kasa-kasa ya-ce. "Ya san cewa ba kya son shi?" This is the limit. Ya kai ta makura. "Yaya aka yi ka san duk wannnn a tare da ni?" "Saboda Jidda, na sanki. Na san komai game dake every. Little. Detail. na sani". Ya fada cikin wani yanayi mai tsinka jiyoyin jikin mai saurare. "Well, abinda ba ka sani ba, shi ne ka bata kan batun Alhaji Yusuf, domin kuwa SHI NA KE SO!