Sakeenarabiu's Reading List
62 stories
Komin hasken farin wata... (COMPLETED) by ayeshay_bee
ayeshay_bee
  • WpView
    Reads 138,533
  • WpVote
    Votes 11,022
  • WpPart
    Parts 52
A idon duniya ya kasance abin Alfahari, kuma abin koyi ga kowani Da musulmi ... Amma a idonta ba kowa bane face mugu, azzalumi ta gwamci ganin mutuwanta akan shi... Hakan ba abun mamaki bane in aka yi la'akari da masu iya magana da su kace KOMIN HASKEN FARIN WATA DARE ABIN TSORO NE ... Ku buyoni a cikin labarin Fatima Zahrau da kala kalan mazan da su ka afka cikin duniyar so tare.
ABINDA KAKE SO by ayeshay_bee
ayeshay_bee
  • WpView
    Reads 86,179
  • WpVote
    Votes 7,178
  • WpPart
    Parts 72
Cike da takaici ya ke kallon ta yayin da idon shi su ka kada su kayi jajawur. Da kyar ya ke iya magana saboda zafin da kirjin ke masa "Asmau? Meyesa za ki mana haka bayan kin San muna son junanmu?kin cuce ni Ku kin cuci kanki. Ina kike so in saka raina. Ba ki min adalci ba ba kuma kiwa kanki ba" ita kam kuka ta ke wiwi da kyar ta ke iya magana "Kayi hakuri Ya Mukhtar ba zan iya ba"... Kallon tara saura kauta ya ke binta dashi kafin yace " kinji kunya Suhaila, kinyi asarar rayuwa in dai wannan rayuwan ta marasa tarbiyya kika zabawa kanki" ba tare da ta kalle shi ba ta tabe baki tace "Da kake maganan tarbiyya ai da sai kaje ka tuhumi Mahaifiyarka domin ko komai kaga ina yi tarbiyya..." Bai bari ta karasa ya kifa mata mari. A zabure ta dago idanuwanta tana shirin ramawa sai dai ido hudun da suka yi yasa ta yi kwafa ta wuce daki hade da jan tsaki. Zaune ta ke kan kujera a zahiri tana kallon yaran da ke gaban ta suna homework sai dai gabadaya hankalin ta bai kansu. A haka mahaifin yaran ya fito daga daki ya iske su "Ah ah Fadila ya kika kyale su su kadai suna Homework in ai da kin jawo su kunyi tare koh" kerere ta kalle shi sannan ta tashi a fusace ta yi daki ba tare da ta tsaya sauraren Abinda ya ke fada mata ba. Direct kan Gado ta nufa tana fidda wani hawaye mai zafi. Shin wannan wani irin rayuwa ce? Ta rasa wani irin zama ta ke a gidan Najib. Ita dai kam ta gaji dole ta nemi mafita. Kanta a sunkuye har ta gama sauraron mahaifinta. Kaman ance ta dago su kayi ido hudu da Faisal yana shigowa falon nan take idea ya fado mata da sauri tace "Yauwa Ya Faisal kazo a daidai" bai gane mai ta ke nufi ba har yazo ya zauna kaman yanda aka umurce shi. Cikin dakewa ta ce "Yauwa Abbah daman Ya Faisal ne kadai mu ka daidai ta dashi yace zai zo ya same ka kuyi magana yau" siririn murmushi Faisal ya saki gane idan zancen ta ya nufa. Lallai yarinyar nan dole ya koya mata hankali "Hakane Abbah daman munyi da ita yau zan same ka" murmushi mahaifin nata ya saki cike da farin ciki...
RIK'ON SAKAINA.. by maryamtalba
maryamtalba
  • WpView
    Reads 66,003
  • WpVote
    Votes 7,167
  • WpPart
    Parts 55
labarine Daya kunshi gargadi ga matan da suke raina niimar da Allah yayi musu ta aure, dn kwadayin duniya, rashin hakuri, RIK'ON SAKAINA labarine da zai jawo hanukulan matan nan da suka maida aure tamkar wasan yara, Sanin kanmu ne aure ya zamo tamkar abin wasa, ana masa rikon sakaina, mata basu daraja auren mazan ma basu daraja auren. Shin menene matsalar? Ta yaya kuma zamu magance matsalolin? Ku biyoni dn jin yadda rayuwar ABUWA zata kasance.
LABARIN AURENA by DeejahtAhmad
DeejahtAhmad
  • WpView
    Reads 19,936
  • WpVote
    Votes 1,095
  • WpPart
    Parts 18
Labarin soyayya, sadaukarwa, cin amana... Najib da naila sun taso cikin jin dad'in rayuwa even thou mahaifan Naila r ol late, Najib ma mahaifinsa ya rasu, he's living with his mom. Sunyi aure bisa ga soyayyar da suke wa juna komai na morewar rayuwa se hamdallah se dai d'an adam tara yake baya ta'ba cika goma suna lackn abu guda d'aya rak! d'aya rak wanda rashinsa ya jefa su cikin 'kangin rayuwa.. d'aya rak yasa su afkowa kansu abinda ya ja su ga da na sani.. #Romance#love story#a little bit steamy#
Love in the Light of Faith: A Journey Through Islamic Love Stories by Mudu_Shine
Mudu_Shine
  • WpView
    Reads 58,171
  • WpVote
    Votes 1,296
  • WpPart
    Parts 9
Many of what we call "love stories" today are nothing more than stories of lust and desire, physical attraction disguised as love. Is love about dying for the one you love or living every breath with him/her? Swapping love notes... exchange , living happily ever after... Normally, we associate these ideas of love with couples who meet, date, and fall head over heels for each other. Very rarely do we relate these images to married couples. Moreover, we almost never connect this perception to Muslim couples, who marry according to purely Islamic customs. Although this link is quite rare, there actually exists an example in Islaam's own history, which not only depicts this kind of love but goes far beyond it. For ease of reading, I have not inserted "Peace be upon him" each time the name of the prophet SAW is mentioned in some stories, but please take it that the salutation apply to him peace and Blessings of Allah be upon him.. The stories have been compiled from various sites/books/lectures/Articles....
AJALIN SO by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 627,135
  • WpVote
    Votes 32,436
  • WpPart
    Parts 49
Meet DR MOHAN...and his two weird wives. #Banafsha #mohan #nimrah
Mufeedah by Ghost_writers_
Ghost_writers_
  • WpView
    Reads 28,750
  • WpVote
    Votes 2,879
  • WpPart
    Parts 2
This book is about two people who were arranged to marry each other although they were not in love with each other. They learn to love each other as he is forced to marry another wife. Their problems starts to pile up as it gets intense. Read to see what happens next★
Marriage Transaction. by Ghost_writers_
Ghost_writers_
  • WpView
    Reads 59,880
  • WpVote
    Votes 7,539
  • WpPart
    Parts 21
Abdulhamid and Nabila couldn't be more different-two worlds apart in every way. When a company sale turns into a marriage transaction, their clashing lives seem destined for chaos. But sometimes, differences aren't obstacles... they're the beginning of an unexpected love story. WinterBearz.
Shy for a wife√ by Ghost_writers_
Ghost_writers_
  • WpView
    Reads 111,782
  • WpVote
    Votes 8,837
  • WpPart
    Parts 27
This story is about hadiza; a young fulani woman and Ahmad; a fulani/hausa man with a business empire. Ahmad is known for his kindness, love and caring attitude but with only a flaw that could seperate them. Hadiza without knowing of his unknown disease falls in love with him. She later finds out when it is already too late. Will she stay with ahmad even though he has an incurable disease or leave him?
Bonded. by WinterBearz
WinterBearz
  • WpView
    Reads 28,593
  • WpVote
    Votes 1,771
  • WpPart
    Parts 10
Book 1: Ghost_writers_ Khadija Nasir is caring and responsible, but like anyone else, she wants to be seen and loved. She's married off to Yusuf Ladan, a wealthy workaholic, to honour their grandparents' wishes after their parents' death. Not everyone supports the marriage-but they try to make it work. The question is: Will he make time for her? And can love grow where duty began?