Lieeey's Reading List
3 stories
TAFARU TA K'ARE......Anyiwa me dami d'aya sata... by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 177,187
  • WpVote
    Votes 15,281
  • WpPart
    Parts 52
"Mesa kake ambatar mutuwar nan wai, idan akan nace banasan kane kayi hakuri ina sonka wlhy, fiye ma da tunanin ka, na Amince zan rayu dakai rayuwa ta amana daso dakuma k'auna" ka tallafi rayuwata kadena fad'ar hakan kaji" Cikin azabar ta ciwon dayake ciki ya saki wani murmushi dayake nuna tsantsan jin dad'in da kalaman ta suka saka shi ya ce..."Naso ace kin furta mun wannan kalman tuni amma ko yanzu naji dad'i sosai, dad'in dana tabbatar dashi zan mutu a raina, My meenal zo matso kusa dani kinji?" da sauri ta k'arisa kusa dashi da rik'o hannun shi tace "kaga yanda kake numfashi ko yaa muhammad? ka daure ka dena magana kafin likitan yazo, save ur strenght plss" K'walla ya gangaro masa da k'yar ya iya furta "Wanda yake bayarda ikon numfashin ya buk'aci abinsa my meenal, lokacin tafiyane yazo tafiyan daba fashi, dukkanin abinda ya faru tsakanina dake na yafe miki matsayina na mijinki ina mikin fatan aljannar firdaus mad'auka kiya, ki sani inajin tsoro wlhy, tsoro nakeji my meenal" kuka ya k'wace mata sosai ta sanya kukan kuwa "Mesa kakemun maganganu a baud'e, wlhy ina fahimtar komai yanzu, hausarka tangaran nake fahimta mutuwa kake nufi zakayi bana fata kuma, kayi shiru kaji" Hannunsa d'aya ya mik'o mata wani takarda ta karb'a ya k'ara had'e hannun shi da nata da takardan, yace yana numfarfashi da k'yar "Ki bi abinda na rubuta a takardan nan, ki karantashi cikin nutsuwa kinji" batace komai ba daga ita har k'aninsa dake nan kusa da ita se gani sukayi yayi shiru bakinsa yana motsi amma basajin meyake cewa numfarfashi kurun yake sama sama, daganan sekuma yae shiru komai ya tsaya cak rai yayi halinsa!!!!!!!
A Muslim's Romantic Journey by KittyCrackers
KittyCrackers
  • WpView
    Reads 17,280,937
  • WpVote
    Votes 356,768
  • WpPart
    Parts 82
As a Muslim girl, marriage is one of Safia's biggest dreams. All her life she kept herself pure for her faith and her future husband. Although having never had experienced love, and occasionally doubting whether she will, Safia feels herself growing impatient being single. She then sends her family to search for 'the one.' Trusting her family, she decides to say yes to the first person her family finds for her. She believes she will get married and face all her problems with her husband by her side. Is it really as simple as that? Yusuf feels a void in his heart. He tries to deny it, but he knows his mother's not proud of him. He knows she wishes he could be a little more modern like his brother. He wanted his family to find him a wife while he could focus on his deen (faith), but his idea of a wife clashes with his mother's. Seeing that his family were struggling to find him someone he likes, he decides to take matters into his own hands. But is he rushing into decisions without thinking?
Alkyabba by Miryamaah
Miryamaah
  • WpView
    Reads 1,113,727
  • WpVote
    Votes 7,790
  • WpPart
    Parts 4
He looked at me with so much adoration in his eyes that made my stomach do double flips and my heart just melted. "I will shield you from all the harm in this world. I will make sure everyone accepts the shade of your skin and your brunette hair. You will never ever feel like you don't belong here anymore. You deserve to be happy like every princess. And you will forever be happy. I promise you this. " The tears were swimming at the brim of my eyes gently cascaded down my face just as he finished his sentence. I trusted him. I knew he meant it. And for the first time in my life,I was glad I was married to this man.