HafsatBello9's Reading List
17 cerita
NA CUCE TA oleh ummumaryam29
ummumaryam29
  • WpView
    Membaca 425,183
  • WpVote
    Vote 24,708
  • WpPart
    Bab 50
it's about destiny
Dangantakar Zuciya oleh huguma
huguma
  • WpView
    Membaca 329,679
  • WpVote
    Vote 22,280
  • WpPart
    Bab 46
A heart touching story
MIJINA HASKEN RAYUWATA oleh bilkisubilya
bilkisubilya
  • WpView
    Membaca 36,652
  • WpVote
    Vote 3,059
  • WpPart
    Bab 18
kai din wani haske ne na rayuwata,saboda haka bani da wani miji bayan kai,duk wata gwagwar Maya zamu shata tare kuma mu tsira tare YUSRA. Bata dace da kai ba,saboda kai ba haske a rayuwarka sai duhu,ni kuma hasken rayuwarta ce ADNAN. Sai dai kuwa kada ya sameta,idan Dan ban zamantu mai kamun kai ba shiyasa ake man iyaka da ita,lallai idan na aureta zata zama hasken da zai haska rayuwata,in kuma ba haka ba sai dai kuwa ya rasa YAZEED
ZUMUNCINMU A YAU  oleh Ayshakurah
Ayshakurah
  • WpView
    Membaca 80,763
  • WpVote
    Vote 6,406
  • WpPart
    Bab 27
Zumunci abu ne mai matukar muhimmanci, Wanda saboda muhimmancinsa Allah SWT ya yanke rahamarshi ga Wanda ya yanke shi...
MATAR FAYROUZ ?? oleh asykhaleel
asykhaleel
  • WpView
    Membaca 72,930
  • WpVote
    Vote 3,547
  • WpPart
    Bab 60
Labarin wata matashiyar budurwa mai ji da aji, gayu, karya mai suna NAJMAH, ita da mahaifiyar ta sun sha alwashin jin dad'in rayuwa kota halinkak'a, inda ita kuma burin najmah ta auri wani matashin saurayi mai tashe da kyau, aji, jin dad'a da kwanciyar hankali duk da cewar yana da mata. Tayi burin itama wata rana dole a kalleta a kirata da suna MATAR FAYROUZ, Kubiyo ni dan jin yadda labarin zai kasance.....
KURUCIYAR JIDDAH oleh asykhaleel
asykhaleel
  • WpView
    Membaca 58,745
  • WpVote
    Vote 3,213
  • WpPart
    Bab 26
Labarine mai cike da barkwan chi, nishad'antarwa da sanyaya rai.
ITACE K'ADDARATA oleh ZeeYabour
ZeeYabour
  • WpView
    Membaca 140,318
  • WpVote
    Vote 6,582
  • WpPart
    Bab 57
Itace k'addarata labari ne akan wata yarinya yar shekara goma sha shida da mahaifinta ya sata a caca,akan duk wanda yaci cacar shi zai aureta,Alhaji mamman wani tsoho ya lashe cacar,Mahaifinta ya hadata aure dashi,idan ta fuskanci wulakanci da tsangwama wajen matarshi da ya'yenshi,kasancewar shi mijin hajiya ne,idan yaron gidan Imran ya kamo da sonta,Ku biyo ni dan jin ya me zai faru Imran da son matar babanshi
BAN SAN SHI BA PART 1. Part 2 Of The Book Is On Okadabooks.com  oleh Deejahabdul
Deejahabdul
  • WpView
    Membaca 132,682
  • WpVote
    Vote 4,799
  • WpPart
    Bab 37
Part 2 of the book is on okadabooks.com #1 in Mystery/Thriller 5 February,2017 #2 in Mystery/Thriller 24 july,2017 NO JUMPING, NO TRANSLATING THIS BOOK INTO ANY LANGUAGE, NO COPYING AND SHARING MY STORY. ANY SORT OF PLAGIARISM IS NOT ALLOWED ON MY STORY. DOING SO WILL LEAD TO THE BANNING OF THE STORY FROM WATTPAD COMPLETELY. HOPE ZA'A KIYAYE. BANYARDA A KWASHE KO A JUYAMIN LABARI TA KOWACCE HANYA BA. BANYARDA AMIN SHARING LABARI A KO'INA BA. YIN HAKAN ZAISA NA TSAYARDA LABARIN KUMA NA CIRESHI GABAD'AYA DAGA WATTPAD. HOPE ZA'A KIYAYE.
MATAN ALI oleh billybilya
billybilya
  • WpView
    Membaca 58,831
  • WpVote
    Vote 1,656
  • WpPart
    Bab 11
labari ne akan namijin da yake mu'a mala da mata,sannan kuma mahaifinshi ya aura mashi mata hudu,kuma dukkansu baya sansu,ya dinga basu wahala,karshi Allah ya damki shi ya fada san wata yar 'kauyi,ya dauki san duniya ya dura mata ita kuma fir tace bata sanshi saboda bata manta azabobin da yayi mata ba Ku biyune dan jin yanda labarin yake. Vote me on wattpad. #billybilya #anatari #bilkisubilyamin #love y'all