Read
116 stories
KUNDIN QADDARATA by huguma
huguma
  • WpView
    Reads 1,565,484
  • WpVote
    Votes 120,939
  • WpPart
    Parts 112
Kalmar QADDARA kalma ce dake rataye bisa wuyan kowanne bawa,haka rayuwa ta gada,tafe take da QADDARORI kala kala,masu zaqi da akasin haka............. SUMAYYA na kallon yadda KUNDIN QADDARARTA ke ta bude mata shafi bayan shafi na TATA QADDARAR kowanne shafi kuma da irin nasa salon karatun da yake biya mata..... Shin wai sai ko yaushe KUNDIN ZAI QARE? sai yaushe zata kammala bitar QADDARORINTA? Kuyi nitso da linqaya cikin labarin don samun amsoshin kalolin qaddarar tata da kuma ranar yankewarsu 'Yar mutan HUGUMA kuma UWA GA MUHAMMADIYYA ke riqe da alqalamin jagorancin labarin..........
Maimoon by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 858,901
  • WpVote
    Votes 59,055
  • WpPart
    Parts 82
It is a story about a typical Fulani Muslim girl with a perfect background and up bringing from a very wealthy family, who later meet with a destiny that totally changed her and left her hanging on a thin thread of her real self. It is a story about love, sacrifices for love and the consequences of that. Maimoon will bring tears to your eyes. Main Characters: Moon: Very beautiful, intelligent and well mannered girl from a very rich family. A girl 'loved by all' as stated by her envious sister. Ibrahim: A poor yaroba handsome charmer. Madly in love with Moon but have low self assurance. Sultan: A hot tempered, spoiled rotten rogue. A prince, who harbours a life changing secret.
NADIYA! by jeeedorhh
jeeedorhh
  • WpView
    Reads 4,868
  • WpVote
    Votes 76
  • WpPart
    Parts 8
'Ta dan juya kanta cike da mamaki, tace, "Daddynka kuma? wanene shi?" Yace, "Habib Abdullahi Makama?!" cikin sigar tambaya. Jin sunanshi kadai ma sai daya sanya taji bugun zuciyarta ya canza. A duka kwanakin da suka wuce tun bayan daya ajiyeta a kofar gidansu ya wuce, karya take yi tace babu wata rana da zata fito ta koma ga mahaliccinta bata tunano wannan mutumin ba. Abin har ya kusa zame mata jiki, yin tunaninshi a lokacin da taje yin kwanciya barci. Wasu dararen kuwa har da mafarkinshi da tunanin wannan daddadan kamshi nashi, wanda ta lalubo turaren da yake amfani dashi cikin wadanda ya bata, itama ta mayar dashi nata turaren. Yaudarar kanta take, da take cewa wai tuni ta manta da sha'aninshi da kurar data kwasoshi. Ita tasan karya take yiwa kanta. Duk kuma yadda taso abinda ke tukarta a zuciya kada ya bayyana, sai daya bayyana din. Ta rasa fara'ar kirkirowa tayi koda ta yake ce kuwa, haka bugun zuciyarta ya ki saisaituwa duk yadda taso ta saisaita shi kuwa. Ta daure dai da kyar tace, "ok, na ganeshi. Yana ina yanzu?" Ya dan daga kafada, "ban sani ba nima. Kawai dai yace in zauna a wajenki zai dawo ya daukeni." Ita abin ma sai ya girmame mata, mamaki ya hanata motsi. To ita kuma a su wa? Kuma da wane dalili? Da zai dauko danshi ya kai mata?..." To domin sanin dalilin, don me, kuma me yasa? Sai ku biyoni Ni Jeeddah Lawals tare da Nadiya a wannan tafiyar tamu.
MATAR HAIDAR by MSIndabawa
MSIndabawa
  • WpView
    Reads 46,245
  • WpVote
    Votes 1,901
  • WpPart
    Parts 91
*Assalamu alaikum warahmatullah!* The authur of Mijin Ummu nah, Wa nake so?, Ni da Yaa Fauwaz and Ni da Aminiyya ta (Samira da Ja'adah) bounces back with another heart touching love story named.... MATAR HAIDAR MATAR HAIDAR labari ne da ya kunshi rayuwar wasu masoya guda biyu wanda dukkan iyaye da yan uwa sun san wannan soyayyar, sai dai me? MARYAM ta yi rashin HAIDAR a daidai lokacin da zuciyarta ke tsananin kaunarshi, a daidai lokacin da tafi kaunar sa, a dai dai lokacin da take zaton ba abinda zai raba su, a lokacin da take tunanin burin ta ya gama cika a rayuwar ta gaba daya. Daga nan rayuwar ta ta fada kunci da tashin hankali, wanda ta dalili haka ta rasa maganar ta bama wannan ba wata daya da rashin HAIDAR aka gano MARYAM dauke da cikin a dalilin cikin mahaifin ta ya kore ta daga gida wanda barin ta gida ke da wuya ta manta wacece ita, ta manta kowa nata. #To wai wannan cikin wanene? #Me ya faru da HAIDAR (Mutuwa yayi ko kuwa)? #Me zai faru da rayuwar MARYAM?
FATHIYYA by UmmAsghar
UmmAsghar
  • WpView
    Reads 1,903
  • WpVote
    Votes 96
  • WpPart
    Parts 16
Fathiyya! Labari akan wasu abokai kuma aminai guda biyu wato FAROUQ da MAHMOUD, inda ƙaddara tayi wa rayuwarsu ƙullin goro akan mace ɗaya mai suna FATHIYYA. FAROUQ shine masoyinta kuma mijinta da take jin cewa mutuwa ce kaɗai zata iya rabasu, kwatsam tariski kanta da zamowa uwar ƴaƴa kuma abokiyar rayuwa ga MAHMOUD na har abada. Kar ku manta su ɗin abokan juna ne kuma aminan juna, shin taya hakan zai faru? Ku biyo mu a wannan littafi namu mai suna FATHIYYA don warwarewar zare da kuma abawa, daga taskar UMM ASGHAR da kuma BILLY S FARI.
TAURA BIYU✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 284,726
  • WpVote
    Votes 20,479
  • WpPart
    Parts 28
Love between a muslimah and christian✍
🤍Dr.BOBBY🤍 by aysharano22
aysharano22
  • WpView
    Reads 12,692
  • WpVote
    Votes 180
  • WpPart
    Parts 13
Labari ne akan wani rich,young and handsome dr whose mother is igbo by tribe while his father a Fulani..duk dunia babu qabilan daya tsana kaman Hausa Fulani sbd yanda sukayi treating Mom dinshi data kasance ba tribe dinsu daya ba...ya hadu da Aysha a beautiful and intelligent Fulani girl from Gombe state inda take karatu a college dinshi mai suna Freedom College of Nursing and Midwifery Kano..i don't know how to describe well but am sure u gonna fall in love with Dr.Bobby for its an extraordinary,unique and interesting love story of all the time..asha karatu lafia❤️🔐
🤍Dr.TAHEER🤍 by aysharano22
aysharano22
  • WpView
    Reads 132,419
  • WpVote
    Votes 5,609
  • WpPart
    Parts 58
Dr.TAHEER labari ne mai cikeda soyayya mai tsuma zuciya...labarin wani matashin likita daya kamu da matsananciyar soyayyar yarinyar da ya raineta a hanunshi..yarinyan dake kiranshi da suna daddy kasancewarshi cousin brother din mahaifiyarta daya girme mata da shekaru biyu...it's an interesting love story indeed 😊
TAZARAR DA KE TSAKANINMU by Ummu-abdoul
Ummu-abdoul
  • WpView
    Reads 147,507
  • WpVote
    Votes 15,093
  • WpPart
    Parts 41
Biyo mu sannu a hankali don jin TAZARAR da ke tsakanin Dee Yusuf da Amatullah. Updates zai dinga zuwa duk ranakun Laraba da laha3. Ku biyo Ni Safiyyah Ummu-Abdoul tare da Khadija Sidi don jin wannan TAZARAR
LAILAH-DIZHWAR page 105 to the end by Zeenaseer01
Zeenaseer01
  • WpView
    Reads 78,153
  • WpVote
    Votes 4,417
  • WpPart
    Parts 50
labarin sarauta wanda yake dauke da kishi, mugunta, sankai, butulci da kuma soyayya, yana dauke da tausayi da kuma biyayyah wa iyaye, yana dauke da dunbi fadakarwa, da kuma nasiya akan rayuwa tayau da kullum.