Hausa Novels
66 stories
TAURA BIYU✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 289,033
  • WpVote
    Votes 20,540
  • WpPart
    Parts 28
Love between a muslimah and christian✍
DACEWA✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 376,517
  • WpVote
    Votes 23,119
  • WpPart
    Parts 36
unexpected relationship last longer,,,, as east meets west in love....
DAWOOD✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 548,946
  • WpVote
    Votes 51,467
  • WpPart
    Parts 48
Limitlessly love.
DA'IMAN✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 85,078
  • WpVote
    Votes 3,267
  • WpPart
    Parts 16
Love was her only destination
A DUNIYARMU✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 40,646
  • WpVote
    Votes 2,226
  • WpPart
    Parts 11
Aisha shukrah.
ZUCIYARMU 'DAYA✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 60,919
  • WpVote
    Votes 3,027
  • WpPart
    Parts 12
love and hatred
AUREN RABA GARDAMA✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 36,559
  • WpVote
    Votes 967
  • WpPart
    Parts 4
aurene dayazo Mata a bazata da'akai Mata Dan kawo sulhu da gujewa fitina a zuriarsu.
BUDURWAR MIJINA by Sadnaf
Sadnaf
  • WpView
    Reads 13,949
  • WpVote
    Votes 474
  • WpPart
    Parts 11
love betrayal a short story of lady that struggle with a side chick
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 286,114
  • WpVote
    Votes 21,703
  • WpPart
    Parts 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?