Hausa Novels
66 قصة
TAURA BIYU✅ بقلم Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    قراءات 289,569
  • WpVote
    تصويتات 20,569
  • WpPart
    فصول 28
Love between a muslimah and christian✍
DACEWA✅ بقلم Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    قراءات 377,363
  • WpVote
    تصويتات 23,122
  • WpPart
    فصول 36
unexpected relationship last longer,,,, as east meets west in love....
DAWOOD✅ بقلم Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    قراءات 549,736
  • WpVote
    تصويتات 51,493
  • WpPart
    فصول 48
Limitlessly love.
DA'IMAN✅ بقلم Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    قراءات 85,398
  • WpVote
    تصويتات 3,276
  • WpPart
    فصول 16
Love was her only destination
A DUNIYARMU✅ بقلم Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    قراءات 40,751
  • WpVote
    تصويتات 2,226
  • WpPart
    فصول 11
Aisha shukrah.
ZUCIYARMU 'DAYA✅ بقلم Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    قراءات 61,026
  • WpVote
    تصويتات 3,028
  • WpPart
    فصول 12
love and hatred
AUREN RABA GARDAMA✅ بقلم Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    قراءات 36,649
  • WpVote
    تصويتات 968
  • WpPart
    فصول 4
aurene dayazo Mata a bazata da'akai Mata Dan kawo sulhu da gujewa fitina a zuriarsu.
BUDURWAR MIJINA بقلم Sadnaf
Sadnaf
  • WpView
    قراءات 13,985
  • WpVote
    تصويتات 474
  • WpPart
    فصول 11
love betrayal a short story of lady that struggle with a side chick
RAYUWAR BADIYYA ✅  بقلم Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    قراءات 288,278
  • WpVote
    تصويتات 21,753
  • WpPart
    فصول 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?