Kamala_Minna's Reading List
9 stories
UKU BALA'I (Completed) by Kamala_Minna
Kamala_Minna
  • WpView
    Reads 66,977
  • WpVote
    Votes 3,738
  • WpPart
    Parts 77
"kin gama aikin ki don haka ga tukuicin ki". Ya fadi yana sanya hannu cikin aljihunsa yana zaro bandir din yan dubu dubu guda biyu ansa tayi tana mai kau da fuska kamar bata so ba. "Sannan kuma wannan lamarin ya kasance tsakanina da ke in har naji labari mai kama da shigen wannan lamarin kin san Allah sai kin bar filin duniyar nan". Ya karashe fuskarsa a daure kamar bakin hadarin dake kokarin zubda ruwa. Ko a jikin ta bata nuna damuwa da maganganunsa ba illa tsaki da tayi can kasar makoshi ta na balle murfin motar ta fice Khairiyya dake takure bayan mota ta duba da wani irin yanayi na tausayawa tana faman gyaɗa kai kafun ta dubi Alhaji Mati. "batar da sunanka sananne ka aro na banza ka sakawa kan ka akan wani KUDIRI naka na daban...Uhmm ba na ganin wanda ya isa rikakken mutum mara tsoro zai fito da wannan salon na boye sunan sa domin duk wanda yake so ya fado DUNIYAR SHAHARA a wani fanni da sunan sa ya kamata a san shi ko an rufe babin sa ba za taba mantawa dashi ba da abin da ya aikata". Tana gama fadin haka ta buga murfin motar da karfi yan yatsunta biyu ta dagawa Khairiyya wacce a wannan lokacin ta dago da kanta tana dubansu su duka biyun cikin yanayin na rashin inda suka dosa a tsakanin su. "Hajiya Layla" Ya fadi da murmushin mugunta a laɓɓansa kafun ya dora. "...abu daya zai sa na kyale ki a filin duniyar nan shi ne wannan yarinyar da kika bada takomashin taimako har na same ta saboda ita ce hanyar samun arzikina da nake burin cimma wa wannan dalilin zai hanani yi miki komai amma duk da haka ki tsumaye ni ina nan tafe". yatsine fuska tayi kafun ta juya ta fara takawa kan kafafuwanta. Dariya yake yi sosai da sosai har yana buga sitiyarin motar kafun ya tsagaita kamar daukewar ruwan sama fuskar nan tashi ya haɗe ta waje daya kafun yayi wa motar ki ya fizge ta kamar mai kokarin tashi sama.
ABDULKADIR by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 375,932
  • WpVote
    Votes 31,677
  • WpPart
    Parts 38
"Banbancin kowacce rana na tare da yanda take sake kusantani da ganinki" #Love #Family #Military #LubnaSufyan
MIJIN NOVEL by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 7,569
  • WpVote
    Votes 304
  • WpPart
    Parts 4
Banda tabbacin ko zaiyi dai-dai da abinda kuke so, abu daya nasani, zai zamana daban da abinda kuka saba gani. Badan alkalamina yafi na kowa ba, sai dan yana da bambanci dana kowa.
The Girl In Black by HeartlessThoughts
HeartlessThoughts
  • WpView
    Reads 19,896,715
  • WpVote
    Votes 915,930
  • WpPart
    Parts 70
Nova can't escape the rich town of Riverside, where a tragedy follows her every step, but she can work to uncover who's been lying to her all these years. ***** When seventeen-year-old Nova Nightingale returns to her late mother's hometown the last thing she expects is to be public enemy number one, but the rumors surrounding her mother's sudden disappearance fifteen years earlier follow Nova everywhere she goes. And to top it all off, the local rich boy, Isaac Royal, is adamant about making her life hell. Surrounded by rumors, lies, and a secret keeping the town on edge, Nova has to figure out why she's hated and why the boy hell-bent on making her suffer seems to be the only person she can trust. Content/Triggering Warning: this story contains themes of suicide and violence [[word count: 80,000-90,000 words]]
INSIDE AREWA by KingMoha
KingMoha
  • WpView
    Reads 153,217
  • WpVote
    Votes 20,841
  • WpPart
    Parts 45
Same religion, different ethnicity! This story practically revolves around the relationship between two culturally different persons, and the challenges they faced in getting the approval of their parents in their inter-tribal marriage. •••••••••••••••••••••••••••••• Manal Usman is 21 years old and has just finished her NYSC program. She's the daughter of Usman Maidoki, the district head of Unguwan Doki. Her father is widely known for his tribalism and prejudice, thus no one in their family is allowed to marry someone outside their ethnicity, Hausa. Idris Abdulmalik is a 28-year-old Pharmacist working with one of the public hospitals in Kano. His mother is Igala from Kogi State and his father is Nupe from Niger State. They have been living in Kano for nearly two decades now... •••••••••••••••••••••••••••••• This is outrightly not a true life story but a product of my own imagination. Hence, any resemblance to an actual event is a mere coincidence. However, you should know that the locales are a combination of reality and whims. Read more by adding this book to your library. Thank you. Dedicated to Haulat S. Adamu (Rest In Peace)
UWA UWACE... by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 290,783
  • WpVote
    Votes 31,996
  • WpPart
    Parts 49
Uwa uwace... ku biyoni ku sha labari.
TA WA KADDARAR KENAN!  by ayeesh_chuchu
ayeesh_chuchu
  • WpView
    Reads 8,979
  • WpVote
    Votes 1,265
  • WpPart
    Parts 21
TAWA KADDARAR KENAN! Labari ne na matashiya Safeenah Aliyu Sardauna. Akwai gwagwarmayar rayuwa tattare da labarinta. Kashi 80 na labarin ya faru a gaske. Ku biyo ni dan jin irin gwagwarmayar rayuwar Safeenah Aliyu Sardauna #1 in northernigeria on 26/11/2021 #2 in relationship on 8/12/2021
DIYAR DR ABDALLAH  by Aynarh_dimples
Aynarh_dimples
  • WpView
    Reads 46,857
  • WpVote
    Votes 6,343
  • WpPart
    Parts 32
Zuciyar sa yana mashi wasiwasi, abinda yake gudu shi ke shirin faruwa dashi. Bai taɓa samun kansa cikin wannan yanayin ba. Yanayin da zai zama useless baida amfani. Sai yanzu ya lura da dalilin dayasa ya kasa barci. Ba komai bane illa wannan sabon shafin dake baƙunta sa. A hankali yake mamayansa, ya shammace shi cikin dare. Yanzu gashi yazo yayi kane kane yana kokarin gina muhalli cikin rayuwarsa. Tabbas zuciya batada ƙashi, kuma ba'a kwaɓanta. Amma idan tace zatayi mashi abinda yake tsammani bata kyauta mashi ba. Tayi mugun cutan sa. Ya kamata tayi tunani saboda abinda take so yafi karfin ta. Runtse ido yayi ransa yana mashi ɗaci. Shi dama dukansa akayi da itace zai fi jin daɗi akan raɗaɗin dayake ji cikin ransa. Akwai abubuwa da ke faruwa da bawa wanda baida ikon hanawa. Kamar yadda zuciyar sa take raya masa ga abinda takeso yanzu, idan kuma bata samu ba tabbas zatayi masa tijara. Toh tijara na yaushe kuma, fafur ta hanashi barci. Murmushi yayi na takaici, "akwai ƙura," yace a fili. Dimplicious Empire, ku biyoni sannu a hankali domin jin wannan labari. Love you Fisabillahi ❤️
DOGARO DA KAI  by ayeesh_chuchu
ayeesh_chuchu
  • WpView
    Reads 39,631
  • WpVote
    Votes 2,626
  • WpPart
    Parts 24
It's a Hausa story, based on self confidence, love, business, Hausa culture and lot more. Zainab yarinya ce da ta Dogara da kan ta, ta dalilin sana'ar da take takama da ita. Hakan yasa 'yan uwanta matasa su ke koyi da ita wajen ganin sun dogara da kansu. Katsam! Kaddara ta haɗa ta Samir Alkali da Hafeez Sulaiman. Matasa ne da su ka dogara da kan su, su ka kawo rud'ani a rayuwar Zainab. Shin waye gwarzon?? Ku tsunduma tsundum acikin wannan gajeren labarin.