AseeyaOmar
156 stories
Rayuwar du,a  by Reeyarh_
Reeyarh_
  • WpView
    Reads 4,115
  • WpVote
    Votes 82
  • WpPart
    Parts 41
A ko wana yanayi ka tsinci kanka ka kasan ce mai saurin fahimta, rayuwa dua tare da ahalain maman ta a matsayin family kawarta, wanda bata San sune ahalin mahaifiyar ta ba, ta kasan ce mai tsanar ahalin mahaifiyar ta kuma baza ta taba rayuwa dasu ba , amma daga karahe junaid ya canza mata ra,ayi wanda shima daya daga cikin su ne 🥺🥺🥺🥺🥺
MATAR K'ABILA (Completed) by suwaibamuhammad36
suwaibamuhammad36
  • WpView
    Reads 444,921
  • WpVote
    Votes 30,585
  • WpPart
    Parts 58
Anwar Bankudi, the Handsome Young Millionaire ke zagaye da matan Aure uku, kowacce da salon halinta da matakin matsayinta a zuciyarsa. Shin wacece Tauraruwarsa? Rayuwar gidan Bahaushe mai cike da sark'akiya had'e da zallan zaman aurenmu a yau.
SAFARA A TAƁO  by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 3,174
  • WpVote
    Votes 51
  • WpPart
    Parts 15
Soyayya a zahiri ba ta kasance kamar yadda ake gani a labarai ko fina-finai ba. A duniyar gaskiya, soyayya tana zuwa da gwagwarmaya, jarrabawa, juyayi, ta kan ɗimauta zuƙata a lokuta da dama ta sanya zuciyoyi rikicewa. A kan ce rayuwa baya taɓa tafiya ba tare da soyayya ba, a wani kaulin an gina wannan duniya ne akan so inda ni kuwa na ɗauki So tamkar SAFARA A TAƁO idan baka yi taku cikin taka tsantsan da kiyaye wa ba ya dinga sulmiyar da kai kenan yana dulmiyaka da chanza maka kamanni daga fari zuwa kalar duhu, lokuta dayawa ka kan tiƙe ko ka maƙale a tsakiyar wannan safara da zaka rasa agaji daga gaba ko baya tamkar yadda mota kan maƙale a tsakiyar laka; ƙyaun injuna, ko ƙwarewar matuki baya taɓa taimaka mishi wurin sulmiyewa haka So yake. Labarin SAFARA A TAƁO labari ne da zai sa mai karatu shiru da tunani akan rayuwar da muke kai da kuma inda muka nufa daga zamantakewa har chuɗanya tsakanin jinsi biyu (Mace da namiji), wannan labari ba nishadi ba ne kaɗai darasi ne ga duk mai hange, rayuwa ta kan zama da murya mai rauni amma darasin dake cikinsa kan zama da matuƙar kaifi fiye da bakin takobi. Me zai faru idan hawaye suka zuba, rayuwa ta yi ƙunci, zuciya ta karaya, jiki da jini suka zama cikin raɗaɗi amma Imani na tsaye daraaamm??? Littafin SAFARA A TAƁO zai fara zuwar muku ashirin ga wannan wata da muke ciki ta december 2025 a kan farashin naira ɗari biyar kachal N500 daga alƙalamin (Gureenjoh✍️) kar ku sake a baku labari.
My obsessive emir by zuzulovesto_write
zuzulovesto_write
  • WpView
    Reads 193,262
  • WpVote
    Votes 9,780
  • WpPart
    Parts 41
#1 in North ranking 🥳 COPYRIGHT : © 2026 Zuzulovesto_write. All rights reserved. No part of this book may be copied or distributed without the author's permission. This is a work of fiction; any resemblance to real people is coincidental.
JADWA     by mayaaawrites
mayaaawrites
  • WpView
    Reads 3,448,137
  • WpVote
    Votes 151,990
  • WpPart
    Parts 99
JADWA
FATU A BIRNI (Complete) by suwaibamuhammad36
suwaibamuhammad36
  • WpView
    Reads 78,758
  • WpVote
    Votes 2,376
  • WpPart
    Parts 18
"I promise you Mami, zan nemo miki ƴar'uwarki a duk inda take a faɗin ƙasar nan. SULTAN promises you that." Sultan ya shiga ya fita, har ya aikata abunda ba'a tsammani domin ya cika wannan alƙawari da ya ɗaukawar mahaifiyarshi, aka yi dace ya gano inda take. Wani abun takaici shine a maimakon ya samu ƴar'uwar Maminshi kamar yanda ya ci buri, sai ya haɗu da ƴarta kwalli ɗaya tak da ta haifa a duniya ta bari cikin ƙauyanci da kuma rashin wayewa. Baƙin cikinshi bai tsaya a nan ba, domin dattijon da yake riƙe da ita a take ya aura masa yarinyar ba tare da ya iya kaucewa wannan mummunan ƙaddaran ba. Ya tafi ya barta ba tare da ya sake waiwayarta ba, ya kuma tafi da wani kaso na zuciyarta ba tare da ya sani ba. Fatu (Fatima) ta ji haushi, sannan tana cikin baƙin cikin tafiyar da mijinta yayi ya barta. Tun tana tsumayinshi tana fatan ya dawo ya ɗauketa, har zuciyarta ta daskare da tsantsar tsanarshi na wofintar da ita da yayi, da kuma banzatar da igiyar aurensa dake kanta. Tayi alƙawarin ɗaukan fansa, ta kuma yi alƙawarin raba tsakaninsu ko da duniya zasu taru su hanata. Sai ta nemo shi a duk inda yake. Ta shiga cikin Birni nemansa, a nan kuma ƙaddara ya gifta tsakaninsu suka haɗu a lokaci da kuma yanayin da basu yi tsammani ba. Shi kuma ganin kyakkyawar baƙuwar fuska mai ɗauke da kamala, ya sashi faɗawa cikin sonta dumu-dumu ba tare da ya shiryawa hakan ba, kuma ba tare da ya gane cewa Matarsa ce ta Sunnah ba, Halal ɗinsa. Me zai faru idan Fatu ta haɗu da mutumin da ta ƙullata tsawon shekaru a yayin da shi kuma yake jinta a zuciyarsa tamkar ruhinsa? Me kuma zai faru Idan wasu sirrikan suka bayyana a lokacin da ba'a shirya musu ba? Fatu mace ce ɗaya mai hali mabanbanta; Fatu- Matar Sultan. Fatima- Budurwar Sultan.
Duk kyan namiji (Hausa love story) by BestHausaNovels_
BestHausaNovels_
  • WpView
    Reads 19,504
  • WpVote
    Votes 730
  • WpPart
    Parts 34
Lubna da Nafy 'yan uwane da suka banbanta a halayya. Hudu Carpenter ya shigo rayuwarsu a lokaci mabanbanta kuma kowacce da irin tarbar data masa. Yayinda Nafisah ke ganin Hudu a matsayin baki, guntu, mai faffadan hanci. Ita Lubna abinda ya motsa zuciyanta akan Hudu ya fi gaban kyau ki rashin kyansa. Ku biyo ni ku sha labari. Please don't forget to follow me.
Bintun Batuul by Shatuuu095
Shatuuu095
  • WpView
    Reads 6,669
  • WpVote
    Votes 270
  • WpPart
    Parts 15
Saboda yadda mahaifin mu ya din ga saka Mana suna Fatima, har se da nayi tunanin ko Muna da alaka da shi'a ne, saboda Naga yawancin sune mutanen da ke saka Fatima sama da daya a gidajen su. Duk ma ba wannan ba, Shin kin taba Jin kunyar fitowa cikin mutane? kin taba Jin kunyar shiga taro? sau nawa like kallon Kan ki a madubi a Rana? to ni Ina kallon Kai na kamar sau ashirin a madubi, ba Wai Dan na duba kyan sura ta ba sede Dan na duba Naga ta Ina Zan fara daidaita hallitar jiki na, wasu suce min yeast, wasu suce min Fanke, wasu su Kira ni da Runduna, wasu su Kira ni da big Mamaa, wasu suce Fatibobom duk ni daya... kunsan me ake Kira da Body Dysmorphic Disorder? kunsan irin illar da bakin ku take jawa mutane saboda yadda kuke kasa dauke idanu akan hallitar da ku da su Baku da say akai? kunsan yadda suke ji? kunsan irin kuncin da suke kwasa? to ni shatuuu, kamar kullum na sake kawo muku sabon labari, akan sabuwar rayuwa, kamar kullum ba zakuyi Dana sani ba. ku zo kuji labarin BINTUN BATUUL
KUNDIN QADDARATA by huguma
huguma
  • WpView
    Reads 1,591,628
  • WpVote
    Votes 121,184
  • WpPart
    Parts 112
Kalmar QADDARA kalma ce dake rataye bisa wuyan kowanne bawa,haka rayuwa ta gada,tafe take da QADDARORI kala kala,masu zaqi da akasin haka............. SUMAYYA na kallon yadda KUNDIN QADDARARTA ke ta bude mata shafi bayan shafi na TATA QADDARAR kowanne shafi kuma da irin nasa salon karatun da yake biya mata..... Shin wai sai ko yaushe KUNDIN ZAI QARE? sai yaushe zata kammala bitar QADDARORINTA? Kuyi nitso da linqaya cikin labarin don samun amsoshin kalolin qaddarar tata da kuma ranar yankewarsu 'Yar mutan HUGUMA kuma UWA GA MUHAMMADIYYA ke riqe da alqalamin jagorancin labarin..........
The Admiral's Daughter  by Naz_unscripted
Naz_unscripted
  • WpView
    Reads 37,382
  • WpVote
    Votes 2,505
  • WpPart
    Parts 60
Fairuzah the daughter of Vice admiral Umar Farouq Sultan, is a hard girl, who is known for her resilience and independence, who found nothing special about love, attributing her contentment to the unwavering love of her father, as her father's love is all she could ever asked for. However her steadfast beliefs were stirred into her own antidote as she met a hybrid of men , a charismatic and stoic figure Lieutenant Asad Muhammad Barau, who stirred her emotions around and made her have a rethink about her life and mindset as a whole, she was mesmerized by his charisma and stoic personality as she fell into the depth of his love ocean, This flourishing romance faces a strong opposition from a longstanding legacy battle rooted in the past of their parents, Vice Admiral Umar Farouq Sultan, chief of Naval staff of Nigeria, (CNS) and Lieutenant General Mahmud Muhammad Barau, Chief of Army Staff (COAS) of Nigeria, which traces back to their days at the Nigerian Military School. This story talks about love in families and the military, blending personal connections with historical struggles, will Asad and Fairuzah go against their parents will and let love lead? Will they fix the problems and tighten the bonds? Or will they loosen the bonds and keep the fire burning? Find out! #2🏅In Arewa 25th November 2023! #1 🏅 in Nigerian books 1st April 2024!