fylawal5's Reading List
28 stories
Kudiri oleh Gimbiya229
Gimbiya229
  • WpView
    Membaca 170,579
  • WpVote
    Suara 12,629
  • WpPart
    Bagian 39
Hausa story of love, commitment and sacrifice. Yusuf and Asiya belong to different classes with nothing in common. Well, except for humanity. An incident had occurred which brought them together. Will their shared sacrifice bring them happiness and perhaps, everlasting love?
RAI DA KADDARA oleh LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Membaca 78,079
  • WpVote
    Suara 7,816
  • WpPart
    Bagian 59
Daada, Ku saka mata Munawwara, ku kira ta da Madina. Watakila albarkacin sunayen biyu rayuwar da bata da zabi a kanta ta zo mata da sauki ko yaya ne. Zan so kaina a karo na biyu, ku fada mata mahaifiyarta ta sota a watanni taran zamanta a cikinta, ko ba zata yarda ba Daada ki fada mata ta yafe mun, ki bata hakuri na yanda zata kare sauran kwanakin ta a duniya tana biyan zunuban mahaifanta. Kuma ku fada mata sunan baban ta Kabiru, yanayin haihuwar ta ba zai canza cewa ita din jinin shi bace ko da bata da gadon shi. Ke ma ki yafe mun, kiyi mun addu'a ko da rayuwa ba zata sake hada fuskokin mu ba. Yelwa.
ALK'AWARI BAYAN RAI (Completed✅) oleh HafsatRano
HafsatRano
  • WpView
    Membaca 194,784
  • WpVote
    Suara 14,418
  • WpPart
    Bagian 72
A story of a young girl who sees the bad side of the world from both angle.. Suddenly an angel came to her rescue.. Destiny will take it place.. Will he be able to rescue her? find out in this astonishing story
UWA UWACE... oleh BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Membaca 291,812
  • WpVote
    Suara 32,033
  • WpPart
    Bagian 49
Uwa uwace... ku biyoni ku sha labari.
MURADIN ZUCIYA oleh UmmAsghar
UmmAsghar
  • WpView
    Membaca 39,929
  • WpVote
    Suara 2,597
  • WpPart
    Bagian 20
'yan biyu ne masu tsananin kama ďaya masu mabambanta halaye. Maryam ta kasance miskila marar ďaukar raini, yayinda Mariya ta kasance mai son mutane da saurin sabo, tana da saurin fushi amma kuma tana da saurin sauka. Imran yaya ne a wurin Maryam da Mariya haka nan kuma daďaďďan saurayi a wurin Maryam wanda suka yiwa juna alkawarin aure. Me zai faru idan Maryam ta gano shakikiyar 'yaruwar da bata da kamarta a faďin duniyarta ta faďa tsundum a cikin son Imran. Zata hakura ta sadaukar mata da soyayyarta ne ko kuwa zata jajirce wajen ganin cewa bata rasa abin kaunarta ba. Ku biyoni cikin labarin sarkakkiyar soyayyar dake tsakanin Imran, Maryam da kuma Mariya.
Zanen Dutse Complete✓ oleh Aysha-Shafiee
Aysha-Shafiee
  • WpView
    Membaca 185,152
  • WpVote
    Suara 25,414
  • WpPart
    Bagian 35
#1 in Aure 19/09/2020 #1 in Sarauta 19/09/2020 #2 in Halal Romance 19/09/2020 Ta riga ta san duk wata tarin ma'ana ta k'addara, walau mai kyau ko akasinta. Kamar kowa abinda bata sani ba shine... Me cece tata k'addarar? Yaushe zata fuskance ta? A wane yanayi zata zo? Mai kyau? Ko akasin haka? Wad'annan tambayoyin suke yawo kullum cikin kanta, da su take kwana take tashi, cikin tsumayin lokacin da alk'alami ya bushe akansa. Don wata k'addarar tamkar ZANEN DUTSE ce... Babu wani abu da ya isa ya canja ta!
TAZARAR DA KE TSAKANINMU oleh Ummu-abdoul
Ummu-abdoul
  • WpView
    Membaca 147,624
  • WpVote
    Suara 15,094
  • WpPart
    Bagian 41
Biyo mu sannu a hankali don jin TAZARAR da ke tsakanin Dee Yusuf da Amatullah. Updates zai dinga zuwa duk ranakun Laraba da laha3. Ku biyo Ni Safiyyah Ummu-Abdoul tare da Khadija Sidi don jin wannan TAZARAR
HA'INCI oleh Ummu-abdoul
Ummu-abdoul
  • WpView
    Membaca 1,340
  • WpVote
    Suara 58
  • WpPart
    Bagian 1
Its all about betrayal and it's consequence
YANKAR KAUNA  oleh Ummu-abdoul
Ummu-abdoul
  • WpView
    Membaca 31,405
  • WpVote
    Suara 3,693
  • WpPart
    Bagian 20
"Wanena halan?" Daya daga cikin 'yan union ya tambaya. "Alhaji Usman na hwa. Baka gani ZUNNURAIN ga jikin lambar mota nai. Ko da yake duk kuna yaka hwadi ma magana ko yak'i da jahilci baku tai ba." Daya daga cikinsu wanda dagani direba ne yake fadi. "Allah wadaran naka ya lalace, ashe haka mutuminga yake, ko de cikin hushi yake ne, da azumin rabon abinci yakai kuma duk buda baki ga gidanai 'yan shiyarsu ka buda baki, kwano guda fa, kai 'kila ba shina ba'. "Shina wulai, Alhaji Usman Gwandu, duk fadin garinga anya da mai arziki nai, gashi zaune cikin talakawa, shekaran jiya ya bude gidan mai nai gazauro wolla inaga sati biyu kenan, duk wanda yibba aiki ba dangi nai na ba, haka yake kwansan matasa zuwa Abuja, Kaduna, Zanhwara, Sokwato yana basu aikinyi. Da yake ma yaransa duk mata ne shi yasa" "Inji wa? Wolla yana da Da guda, Umair ba kasanga yake ba, ance ko spain ko ina, nima jiya da natai hwadi ma Alhaji mai dakina ta haihu naji suna zantawa ze dawo jibi, wallahi Rago guda da buhun shinkahwa ya aiko min. Allah saka masa da Alkhairi." "Ameen shi yassa banga laihinsa ba, da ma ya nakada ma shegiya duka muga qaryanta, ita ba arziki ba daga dai ta dan tai boko shike nan tafi qarfin mazan gari. This story was first published on Facebook and whatsApp 2013, and am publishing it here unedited, so don't mind the errors pls
MAFARKIN ABDOUL  oleh Ummu-abdoul
Ummu-abdoul
  • WpView
    Membaca 18,694
  • WpVote
    Suara 1,187
  • WpPart
    Bagian 11
Abdoul matashin magidanci ne da ya haɗa da wacce ya sadaukar ma soyayyar sa a kurarren lokaci. Shin soyayyar na kaiwa ga kyakkyawar riba ?