zaizee01's Reading List
190 stories
SAMENA by NahnahKanty
NahnahKanty
  • WpView
    Reads 257
  • WpVote
    Votes 19
  • WpPart
    Parts 13
A story about the twins wahida and wahauda who were born with unusual features. They were separate due to unfortunate circumstances.wahauda lives as a princess 👸 in the ocean while wahida grew up working for an fisheries company. There she meet Haidar . As the start develop feelings for each other. Haidar mother madam asina found out that wahida is the daughter of Samena the person she believes to be her brother murderer. Meanwhile wahauda also fills in love with Haidar after saving him from drowning.what will happen if the twins find each other again only to discover they're in love with the same man.
FETTA (COMPLETED)✅ by ZeeYabour
ZeeYabour
  • WpView
    Reads 370,341
  • WpVote
    Votes 30,562
  • WpPart
    Parts 97
Labarin yarinya da ta taso cikin maraici da rashin gata
WATA KISHIYAR (ALKAHIRI CE KO SHARRI) by MaryamahMrsAm
MaryamahMrsAm
  • WpView
    Reads 147,633
  • WpVote
    Votes 10,253
  • WpPart
    Parts 67
Labarin Soyayya, Sadaukarwa, Yaudara, Tuggu da Makirci.
Default Title - ABDUL JALAL (2020)  by Ayshercool7724
Ayshercool7724
  • WpView
    Reads 100,147
  • WpVote
    Votes 3,267
  • WpPart
    Parts 117
Labarin wani matashi daya riga ya gurbata rayuwarsa da shaye2 da raina iyayensa, tareda wata matashiyar yarinya 'yar baiwa wadda bata magana biyu, kowa ya shiga gonarta setayi maganinsa wadda ta dage tsayin daka wajen ganin ta sauya akalar Rayuwar ABDUL JALAL zuwa hanya madaidaiciya. Labari me cike da ban tausayi hatsaniya kauna, cin amana daukar fansa, tareda sadaukarwa kubiyoni domin jin yadda zata kaya
Gimbiya sailuba  by afreey101
afreey101
  • WpView
    Reads 1,403
  • WpVote
    Votes 151
  • WpPart
    Parts 6
Am Still editing please manage
WAYE MACUCI by eedatou
eedatou
  • WpView
    Reads 56,603
  • WpVote
    Votes 3,419
  • WpPart
    Parts 66
Labari ne a kan wata mak'auniyar Allah mai suna Aysha wacce take soyayya da yayan ta amma kwatsam sai wata tsautsayi ya afka mata har hakan ya saka ta cikin bakin ciki,ba tare da ta bayyana mishi ba sai daga baya ya fahimci halin da take ciki a tsanadiyan wannan tsausayin abubuwa da dama sun faru a rayuwar ta. Wani tunani mai karatu zai yi idan ya tarar da labarin soyayya a kan jaruman maza guda uku ? Hahahaaaaaaa!!! ku biyo ni damin jin yanda zata kaya tsakanin su. Hmmmm ku kar sake a baku labari.
NA FADA SO by Nuceeyluv
Nuceeyluv
  • WpView
    Reads 13,940
  • WpVote
    Votes 1,306
  • WpPart
    Parts 45
Tunda ta fara ganinsa a rayuwar ta taji Duk duniya babu Wanda take SO tamkar sa, Ta FADA SOn sa a lkcn da batayi aune ba kullum dashi take kwana take tashi a cikin birnin zuciyar ta bata da Wani buri a rayuwa sama daya zamo Mijinta saidai kashhh.... ta sani sarai ko mutuwa zatayi bazata samu soyayyar shi ba domin Shidin ya kasance tamkar kumurcin maciji a gareta, domin kuwa idan har zata iya fahimta lalle babu Wani Dan Adam daya tsana a rayuwar sa sama da ita, a kullum bashi da abin kyara sai ita toh bama Wannan ba gashi dai gida daya suke rayuwa Amma rayuwar ta gidan tare da mahaifiyar ta abin tausayi ne da Shiga ni 'yasu, tabbas idan aka binciko wacece ita? anan za'a fahimci koba komai Tsakanin ta dashi wutsiyar rakumi tayi nesa da kasa....Gsky So Baiyimin Adalci ba Ni KAMLA, domin NA FADA SO Wanda ake Kira son maso Wani.😭😭😭.
BA UWATA BACE by meeshalurv
meeshalurv
  • WpView
    Reads 68,412
  • WpVote
    Votes 5,250
  • WpPart
    Parts 48
BA UWA TA BACE Zaune take gefe guda cikin gidan nasu, tana kallon abinda Yan gidan nasu sukeyi k'awar tace Hadiza zaune gaban mamar tasu tana mata lissafin kud'i da tasamu, daga daren jiya zuwa yau da safe. Mamar sai washe hak'ora take tana murna sannan tace "Ai na fad'a Miki idan Kika bi Alhaji Hamza kwanan gida sai ya Baki mamaki." Hadiza tace gashi kuwa ya bani mamaki mama domin tunda Nike arayuwata bantab'a kama irin kud'in Dana kama yau gugu na gugur naira har dubu hamsin mama tawani wutsilo daga kugerar da take Yar tsugunne, ta fad'o k'asa sannan ta d'aga Kai ta dubi Hadiza ko zafin fad'uwar bataji ba tace da gaske kike ko da Wasa Yar nan. Hadiza tace "wallahi mama kingansu ma" ta fito dasu ta nuna mata kud'in hannu na rawa mama ta k'arbesu ta tashi tana juyi da rawa agaban d'iyar Tata. Bilkisu ji tayi k'amar ta kurma ihu Dan bak'in ciki wannan wata irin uwa ce Allah ya Basu, wasu hawaye masu zafi ya zubo mata ganin yadda ita Tata rayuwar zata Kaya kenan ga wata uwar yunwa datakeji, Amma saboda tak'i bin abinda uwar Tata takeso ta hanata, gashi ita tashin hankalinta shine idan dare yayi wani irin tuggu zasu had'a mata Dan taji mamarta da yayanta na zancen, zuwan Alhaji kamilu zuwa gareta ko tanaso ko bataso yau sai ya kwana da ita, Anya kuwa wannan ita d'in uwa ce agaresu tana cikin wannan tunanin taji k'ara bud'e kyauren gidansu na langa langa daga Kan da zatayi Dan taga Mai shigowa sai taga k'awarta ce ta biyu zainab. Shigowa tayi cikin wata irin shiga domin kayan jikinta amatse suke sosai duka sun fitar da surar jikinta rabin breast d'inta duk awaje cikin takun yauk'i da yanga tashigo, tana yatsina ko sallama babu mamarta ta k'alla sannan tace "wallahi mama yau nagaji Dan wannan d'an iskan Alhajin bak'aramin sasuk'a ta yayi ba tun dare yake abu d'aya har safe gashi bak'arami ba ga abun tashi kamar tabarya, gaskiya ya cika d'an iska
𝐖𝐀𝐘𝐄  𝐒𝐇𝐈?(𝐒𝐡𝐚𝐟𝐟𝐢𝐪 ko 𝐀𝐡𝐦𝐚𝐝) by bintnags
bintnags
  • WpView
    Reads 9,940
  • WpVote
    Votes 718
  • WpPart
    Parts 40
Wasu hawaye taji sun zubo mata, ta fashe da kuka, kukan ta ne yasa hankalin sa ya dawo jikin sa... Ta hau dukan kirjin sa tana wannan wane irin mugun wasa ne Ahmad, ni bana son irin wannan wasan , kai da bakin ka kace kaima kasan ina sonka... Dukansa takeyi tana kuka....shidai yayi lamo yana saurarar ta kawai dan bai san hawa ba bare sauka... Wannan ai ganganci ne akan me zakayi kokarin kashe kanka bayan ni kai ka hana ni kashe kaina... Idan ban so ka ba wa zan so a duiyar nan ahmad, wa nake da shi bayan kai... Kaima kasan na dade da kamuwa da sonka, dan allah ka tashi, AHMAD!! AHMAD!! AHMAD!!.....
BA SON TA NAKE BA | ✔ by fadeelarh1
fadeelarh1
  • WpView
    Reads 359,486
  • WpVote
    Votes 26,345
  • WpPart
    Parts 49
"BA SONTA NAKE BA" Shin dagaske ba sonta yake ba? Shin ita din son shi take??