Allauma's Reading List
73 stories
LAURAT   :The Black African legend. by Allauma
Allauma
  • WpView
    Reads 30
  • WpVote
    Votes 4
  • WpPart
    Parts 1
LAURAT : The Black African Legend. This story is not like every other story you have read before . The story comes with a twist. A story of bravery and legendary. Norms of the African culture. It presents a story of a young African lady who fought through challenges of life with bravery, though she felt defeated a number of times but she never gave up and kept pushing till she challenged the perception the world have against the black people . Follow the story of this young African lady "LAURAT" by adding it to your library collection and witness how she got that title of "The Black African Legend" and her journey to the legendary. Take her away from here! I don't want to see her face. Don't touch me ! I will leave on my own. Sultan Farouk you will surely regret this. I will go but mark my words I will be back. I will be back to take what rightfully belongs to me. I am an African Black woman and I fear no one. No even you Mr Zims!!!!!
Jarabtarmu Kenan by MaryamerhAbdul
MaryamerhAbdul
  • WpView
    Reads 1,525
  • WpVote
    Votes 77
  • WpPart
    Parts 25
"I missed you sister, wallahi duk kewarku nakeyi, mutumin nan kad'ai zai hanani zuwa, amma naji zai tafi umrah, dan Allah yana tafiya ki sanar dani ko ki sanar da Usama" hawayen da take k'ok'arin hanashi fitowa ne ya sauk'o, ta share da gefen mayafinta sannan tace "Jabir Baban kake cewa mutumin nan? Bazaka zo ka nemi afuwar mahaifinka ku rabu lafiya ba Jabir?". Dogon tsaki yaja sannan yace "wallahi wallahi kinga irin maganar nan naki kadai yake hanani d'auka wayanki, Usama da yake biye miki ma wallahi dan na rasa yanda zanyi dashi ne, but nikam hak'ok'ina nawa ya tauye bai nemi afuwata ba? Shine ni dan na tafi na barsa zan nemi afuwarsa? Tsaya ma in tambayeki, wani hak'k'i ne na mutumin nan a rayuwana na tauye ban bashi ba da har zan nemi afuwarsa?". Kai tsaye Maryam tace "kak'i bin umarninsa a lokacin da yace lallai ku dawo gida." dariya yayi yace "wannan kawai? Ni kuma fad'a min, hak'k'ok'i nawa Baba ya tauye min a matsayinsa na mahaifina? Bayan bak'in halin da yake nuna mana? A rayuwana ban taba ganin mai bak'in hali irin nashi ba wallahi, kuma bana fatan in sake had'uwa dashi har abada". Kuka mai k'arfi ne ya kubce wa Maryam na tsananin bak'in ciki da takaici, wannan wani irin rayuwa ne d'a ya siffanta mahaifinsa da kalma mafi muni?.
CIKIN DA BA'ASO(Unwanted pregnancy) by Aysha2017
Aysha2017
  • WpView
    Reads 10,670
  • WpVote
    Votes 447
  • WpPart
    Parts 33
An interesting story which no one will afford to missed join pls MD fauzi and his two wifes fighting over Pregnancy wat a pity Atika his first wife hv become a rag of mess bcos she refuse to be aborting their unborn babies while Mashahura become the only meat in the pot bcos she take pills to avoid pregnancy......huhhuhhhu don't miss it Vote and comment like and share this will be a key for me to start posting... LOVE YOU ALL😘😘😘😘😘
Ramin K'arya by Shatou_muhd
Shatou_muhd
  • WpView
    Reads 8,697
  • WpVote
    Votes 722
  • WpPart
    Parts 26
Yana hawaye kamar wanda aka aiko ma sak'on mutuwa, da kyar ya samu yace "Kinci amanar aure Safeena, kin bani mamaki ki..." bai k'arisa ba kawai ya fad'i k'asa rigijib. "Innalillahi wa inna Ilahir rajiun" shine k'adai abinda take fadi. Safeena yarinya ce da ta fito daga gidan tarbiya. Kyawawan halayen da take nuna wa a gidansu ne yasa iyayenta yarda da ita d'ari bisa d'ari wanda shi din ya zamto babban kurkure a inda daga karshe ta watsa masu k'asa a ido. *Bazaku gane asalin labari ba har sai kun shiga karanta shi ka'in da na'in.. Ku biyo ni danjin asalin labari dan zaku k'aru dashi kuma ku koyi darussa*
DANGIN MIJI (2014) by Benaxir
Benaxir
  • WpView
    Reads 38,585
  • WpVote
    Votes 1,563
  • WpPart
    Parts 11
Hausa love story, in the Era of inlaws
AMAREN BANA by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 143,586
  • WpVote
    Votes 9,318
  • WpPart
    Parts 17
#9 in romance on 05/09/2016 "Wai ina son ki fada min, me yake damun ki ne, da za ki haddasa irin wannan fitina, sannan ki zauna lafiya, kamar ba abinda ya faru?" Dubansa ta yi a sanyaye, sannan ta-ce. "Ina da dalilina." "Wane irin dalili ne, zai sa ki na ji, ki na gani auren iyayenki ya mutu? Idan banda irin gurguwar tunani irin naki? Ashe ki na da halin yin gyara a wannan al'amari, ba za ki yi ba?" Mikewa ya yi daga kan kujerar zai tafi, da sauri ta kamo bakin rigarsa, ya tsaya, ganin zai saurareta, ya sa ta sakar masa riga. "An fada maka ni ma ina jin dadin ganinsu da na ke yi a haka ne? Sam, ba son raina bane, amma na daure na kauda kaina, saboda mu kawar da gagarumar matsalar da ta fi wannan. Na san halin Momi, tana da fada, tana da rashin son gaskiya, amma kuma haka tana da saurin nadama, na san za ta nemi afuwa, kuma Abba zai saurareta. Sai dai wannan tafiyar, dole ka taimaka ka ba ni goyon baya, don mu shawo kan al'amarin nan tare." Kallonta ya yi, ita ma duk ta jikkata, ta jejjeme ta zama wata iri, tabbas yadda take ji haka yake ji, koma fiye, don bayan baya sonta, ya tsani uwarta, sannan yana mutuwar son Meena. "Ki yi hakuri, amma ba zan iya aurenki ba." Ranta ya baci kwarai, har ya juya zai fita ta-ce. "Saboda me ya sa ba za ka iya aure na ba? Saboda me ya sa ban kai matsayin na zamo matarka ba?" "Ki fada min, ta yaya zan iya zama dake, alhali ki na matsayin 'yar matar da na tashi da tsanarta a zuciyata?" "Wane irin dalili zai sa maka tsanar mahaifiyata, har da zai sa ni ba za ka iya aurena ba?" Shiru ta yi don ta ji dalilin wannan tsanar.
ASMAUL~HUSNA by Miss_Hafsy
Miss_Hafsy
  • WpView
    Reads 37,060
  • WpVote
    Votes 1,287
  • WpPart
    Parts 19
#5 in general fiction 15/oct/2017 # 3 in destiny 6 sept 2018 Labari ne akan wata nutsatsiyar budurwa me ilim da tarbiya me suna Asmaul Husnah wadda ta tsinci kanta da auran wani takadirin matashi mara tarbiya wanda ya maida shashaye da sauran mugayen dab'iu halayensa, iyayensu sun hada auren ne dan a zatansu zata zamo Silar shiryuwarsa sai dai kash.......
KURUCIYAR JIDDAH by asykhaleel
asykhaleel
  • WpView
    Reads 58,524
  • WpVote
    Votes 3,213
  • WpPart
    Parts 26
Labarine mai cike da barkwan chi, nishad'antarwa da sanyaya rai.
ZAB'IN WA ZANBI?  by Real_autarhajiya
Real_autarhajiya
  • WpView
    Reads 7,957
  • WpVote
    Votes 404
  • WpPart
    Parts 12
The story of Sameer the young doctor and the only son of his parents. Benazir.and Hauwa are close friends which they agree with them selfs no one can hide anything for them self. Benazir is from Bauchi state, while Hauwa is from Sokoto their friendship start in social media.... one day....Mother of Sameer ask him to go and meet for Hauwa cuz she's the girl that choose him to be his wife...he's shock...and his father ask him too, to go and meet Benazir she's the one that choose him to be his wife........don't late wait and read.....
BABBAN GORO by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 279,430
  • WpVote
    Votes 21,575
  • WpPart
    Parts 62
NOT EDITED ⚠️ "Kayi kuskuren fahimta Saif, babu soyayyarka a cikin zuciyata ko kaɗan" Kara matsowa yayi kusa da ita, ta yadda tana iya juyo bugun zuciyarsa, yace "Ki kalli kwayar ido na ki faɗa min baki sona ki karya ta kanki da kanki indai har da gaske babu sona a cikin zuciyarki!" Kasa ɗago kai tayi ta kalleshi balle har ta iya furta abunda ya bukace ta dayi. Hakan yasa shi yin murmushi mai sauti, "You see ba zaki iya ba, kin cutar dani Kairat da kika karkata zuciyata zuwa ga Minal bayan kinsan halinta kin kuma san bata dace dani ba, i hate you but i hate her more" Yana kaiwa nan ya kaɓe mata rigarsa ya juya a fusace ya bar mata falon, Sai da taji tashin motarsa sannan ta share hawayen dake idonta ta nufi kofar cikin gida, tana buɗe kofar taga Minal tsaye a bakin kofar da hawaye shaɓa-shaɓa a fuskarta. ®2017 ****************