HafsatGada's Reading List
68 stories
SANADI by hajjoabukur
hajjoabukur
  • WpView
    Reads 21,791
  • WpVote
    Votes 1,948
  • WpPart
    Parts 63
SANADI na Hajjo.Bara'ah Rayuwar Rahama cike take da taraɗaɗɗi, ta girma cikin wani bahagon gida wanda kullum tana cikin tsangwama da kyara gashi kuma ta ƙwallafa ranta akan buri guda ɗaya tal wanda take ganin idan har ta same shi toh tabbas tayi hannun riga da matsalolinta. Shin cikar burin nan nata na nufin karshen matsalolinta ko mafari??? Ku biyo ni cikin labarin SANADI domin jin yanda labarin Rahama zai ƙayatar. Wannan littafi mallakin Bara'atu Yahaya Garba (Hajjo) ne. Ƙirƙiraran labari ne wanda take zama ta tsara cikin fasaha da kuma basira.
MAFARKINA NE (1) by AliyuSIbrahim0
AliyuSIbrahim0
  • WpView
    Reads 284
  • WpVote
    Votes 8
  • WpPart
    Parts 10
*Wannan Littafi Shine Wallafa Ta Farko Ga Marubucin, Na Fara Rubutu Wannan Littafin a Ranar 29-Ga Watan December a Shekarar 2022'* Ina Fatan Allah Ya Albarkaci Wannan Littafi Yasa Ya Amfani Al'ummar Musulmi Tareda Fatan Za'a Dauki Darasin Da Yazo Dashi.* *Wannan Littafi Labari Ne Kirkirarre Wanda Ba'ayi Sa A Gaske Ba, Anyisa Dan Tunatarwa, Tareda Nishadantar Waå*
TAWA KADDARAR by Meenattt23
Meenattt23
  • WpView
    Reads 220
  • WpVote
    Votes 10
  • WpPart
    Parts 2
A true life story💔💔💔 Gargadi ga iyaye wanda suke dagewa akan yaransu sai sunyi boko bayan su yaran Aure ne a gaban su. KARATU BAYA HANA AURE, AURE BAYA HANA KARATU. Da yaranku su fada halaka gwara su raya sunnahn manzo (SAW) Amin!!! HUKUNCIN AURE Aure wajibi ne, amma wasu suna ganin ba wajibi bane mustahabine. Hukuncin yin aure a musulunci: Aure ya tattara dukkan hukunce-hukunce guda biyar da sharia ta tanadar, sune kamar haka: Wajabci, Hallacci, Haramci, Sunnah da Zabi. Ga kadan daga cikin dalilan da suka sa aure ya tattara wadannan hukunce-hukunce kamar haka: Aure wata hanya ce ta yaduwar zuri'a. Aure abu ne wanda yake hada jinsi guda biyu wato mace da namiji. Aure abu ne wanda ya kunshi hakkoki na dukkan ma'auratan su biyu. Aure abu ne da ya kunshi soyayya da amincewar juna su rayu tare awaje daya. Kasancewar aure ya kunshi manafofi da hikimomi ne ya sa shariar musulunci ba ta ba shi takamaiman hukunci guda daya daga cikin hukunce hukuncen da ta tanadar ba, har sai bayan anyi bincike a tsakanin ma'aurata. Yin bincike ko duban yanayin ma'aurata ne ke bada damar sanin hukunci da ya dace da daya daga cikin ma'aurata.
H $ M Story💗💟💖 Written By Aisha Kabir Bala by danfaranshi
danfaranshi
  • WpView
    Reads 148
  • WpVote
    Votes 15
  • WpPart
    Parts 5
This story is about a beautiful lady called Hafsat Ibrahim popularly known as Hafsat Maikudi. It is also about Mika'il danfaranshi. Both of them fell in love with each other. It is interesting. ✌👌💗💕💞
GARGADAN SO by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 61,551
  • WpVote
    Votes 1,252
  • WpPart
    Parts 40
Story of a police woman in her 30s da maza sukaki aure sabida they feel intimated by her career🔥😂 READ AND ENJOY
Kwaiseh Maryaamah by MaryamerhAbdul
MaryamerhAbdul
  • WpView
    Reads 29,438
  • WpVote
    Votes 337
  • WpPart
    Parts 6
Rungumeta yayi yana cewa ''nayi kewarki nima sosai'' ya cire mata hijabin jikinta da d'an kwalinta yana shinshinar gashin kanta, yace ''nayi kewar shak'ar k'amshinki'' ya shafa hannunta yace ''laushin jikinki ma duk nayi kewarsu, kuma ai ke kika hanani keb'ewa dake dan fushi dani kikeyi'' ta sauk'ar da numfashi tace ''matarka tana gidan kake son in sake dakai? Ni fah ina tsoron ta dake ni, wallahi ta fini girma da jiki''. Dariya sosai Abakar yayi sannan yace '' tunda kin hak'ura ki tashi mu tafi, nan mutane zasu iya kallon min ke kuma ina kishi'' maryamah tace ''kishi? Kishin me?'' Ya d'aga mata gira yace ''eh, ni nasan meh nake kishi, hancin nan ma...'' ya ja hancinta sannan ya cigaba ''banson ana kallonshi bare sauran jikinki'' dariya sosai Maryamah tayi sannan ta d'aura d'ankwalinta ta sa hijabi suka bar wurin
🫀 ZUCIYA.... ✓ by AutarMama56
AutarMama56
  • WpView
    Reads 18,300
  • WpVote
    Votes 1,788
  • WpPart
    Parts 31
A romantic love story.... read and find out🥰💃💃💃
Bonded. by WinterBearz
WinterBearz
  • WpView
    Reads 28,365
  • WpVote
    Votes 1,762
  • WpPart
    Parts 10
Book 1: Ghost_writers_ Khadija Nasir is caring and responsible, but like anyone else, she wants to be seen and loved. She's married off to Yusuf Ladan, a wealthy workaholic, to honour their grandparents' wishes after their parents' death. Not everyone supports the marriage-but they try to make it work. The question is: Will he make time for her? And can love grow where duty began?
TEMPORARY PLEASURE by Phateemah_taheer
Phateemah_taheer
  • WpView
    Reads 3,820
  • WpVote
    Votes 94
  • WpPart
    Parts 11
A TRUE LIFE STORY: Safiyya, 16 years of age, was an ambitious teenage. The fall out in her parents' marriage led her to fail her senior secondary school exams, delaying her by one more year. To catch up, she had to attend extra lesson to re-take her exams. There she met Salim, they fell in love and that was the beginning of her doom as she engages in a sexually active relationship with Salim who was 18. The choices Safiyya made as a teenager play a vital role through her adult life down to when she became a Dr, met and fell in love with Mustapha. This true life story is thrilling and full of life lessons. Safiyya shared her story so unmarried females learn from her experience.
ZABI NA | ✔ by fadeelarh1
fadeelarh1
  • WpView
    Reads 76,726
  • WpVote
    Votes 10,363
  • WpPart
    Parts 46
KWADAYI mabudin wahala, QARYA fure take bata 'ya'ya, DA-NA-SANI qeya ce sannan DAN HAKKIN da ka raina shi yake tsone maka ido!!