bilkisu222's Reading List
Истории 9
MATAN ALI на billybilya
billybilya
  • WpView
    Прочтений 58,826
  • WpVote
    Голосов 1,656
  • WpPart
    Частей 11
labari ne akan namijin da yake mu'a mala da mata,sannan kuma mahaifinshi ya aura mashi mata hudu,kuma dukkansu baya sansu,ya dinga basu wahala,karshi Allah ya damki shi ya fada san wata yar 'kauyi,ya dauki san duniya ya dura mata ita kuma fir tace bata sanshi saboda bata manta azabobin da yayi mata ba Ku biyune dan jin yanda labarin yake. Vote me on wattpad. #billybilya #anatari #bilkisubilyamin #love y'all
ZAMANTAKEWA!. на Zarah_bb
Zarah_bb
  • WpView
    Прочтений 59,311
  • WpVote
    Голосов 4,599
  • WpPart
    Частей 86
Suna matuk'ar son junan su amma iyayensa sun tsane talaka. **** Babanta ne amma ya zama tamkar mugun aboki agareta sam mahaifiyar ta bata son hanyar da ya d'orata akai. **** A matsayin su na ma'aurata sam sun kasa zama su fahimce junan su balantana su gyara ZAMANTAKEWAr su.
TSANTSAR HALACCI  на Real_autarhajiya
Real_autarhajiya
  • WpView
    Прочтений 150,618
  • WpVote
    Голосов 7,640
  • WpPart
    Частей 56
TSANTSAR HALACCI labarin khausar da Aman. TSANTSAR HALACCI labari ne dake qunshe da abubuwan mamaki..yaudara..cin amana. ..uwa uba kuma TSANTSAR HALACCI da aka nuna wa mahaifiyar khausar. sadaukar wa jajircewa qauna yadda, amana....TSANTSAR HALACCI. .....ku biyo ni. ...
+ еще 16
RAYUWAR MARYAMU на hsady85
hsady85
  • WpView
    Прочтений 15,988
  • WpVote
    Голосов 530
  • WpPart
    Частей 3
Rayuwar maryamu labarine kagegge Wanda yakunshi abun tausayi,alajabi dakuma nishadantarwa kubiyumu kusha labari!!!
SANADIN KI на bkynigeria
bkynigeria
  • WpView
    Прочтений 62,573
  • WpVote
    Голосов 1,433
  • WpPart
    Частей 8
Labarine mai dauke da nishadi, da kuma abubuwan tausayi, al'ajabi da kuma soyayyar gaskiya. Labarin Yaya Ahmad da Suhailat labarine dake tunatarwa akan illar zurfin ciki. Ahmad da Suhailat sun tashine a gida daya kuma one family, yayinda Soyayya ta shiga tsakaninsu a bisa zurfin ciki. Saidai kuma hakan ya haifarwa suhailat da illa matuka, domin Kadijat aminiyar suhailat ta kamuda son Ahmad matuka. Inada tabbacin labarin zai kayatar da masu karatu. Kuma zai rike maikaratu daga farko har karshe. Domin jin yarda zata kasance, sai kuma ku sance tareda marubucin.. Yahuza Sa'idu Kakihum.
A HAUSA STORY (ZURI'A) на aeesha_hussain
aeesha_hussain
  • WpView
    Прочтений 62,475
  • WpVote
    Голосов 2,832
  • WpPart
    Частей 61
This story is all about Family, love, jealousy, betrayals, Romance, Crime_rate, and of course Drama..... It is written in Hausa Language, So I hope you guys will enjoy the wonderful Hausa Novel??? (Kada kubari abaku labari)
Anisa⚜️  (**EDITING**) на nafnaf__
nafnaf__
  • WpView
    Прочтений 77,981
  • WpVote
    Голосов 8,328
  • WpPart
    Частей 24
Follow me as I tell you the story of two hearts joined together💫
The Life Of Zara на fatimahzarah
fatimahzarah
  • WpView
    Прочтений 82,936
  • WpVote
    Голосов 1,813
  • WpPart
    Частей 16
Highest Ranking #153 in mystery/thriller Please... I begged with the little energy I have left. Don't throw me out right now please! You will leave now! He commanded. Staring at me with eyes full of hatred. You are disgusting he added. Please.. I pleaded with teary eyes. It is late at night. Not only that, it is raining heavily. If he throw me out I will have nowhere to go. I'm getting scared. Get out now! he shouted making me stumble and hit the wall behind me. Is this not what you wanted? He aksed coming closer. You wanted to marry me. You have got your wish. But living with me will be hell for you. His gaze scrutinizing me and burning my insides. Please just don't throw me out. Not tonight, not in this rain. I begged with the little I have left. Your innocent act won't work on me save it! He dragged me towards the door. I jerked away from him falling down on the floor. He turned to look at me. I stood up determined to make him not to throw me out. I beg of you to let me stay, think of me like you would your
DIARY OF A PSYCHOPATH    на blueberry_55
blueberry_55
  • WpView
    Прочтений 177,484
  • WpVote
    Голосов 3,647
  • WpPart
    Частей 7
Aneesa Ibrahim is an over confident girl who is ambitious, after graduating from studying psychology she thought her dream was going to finally come true by opening her own medical establishment, when her dad decides to marry her off crashing her dream. Abdulrazaq Sambo is a guy who's had little to no emotions at all, he didn't feel love, grief, happiness or sadness in other words he's a PSYCHOPATH.. So what happens when this two cross each other's path? Read to find out......