hafsat09's Reading List
42 stories
  SARK'AK'IYAR SOYAYYA! by khairi_muhd
khairi_muhd
  • WpView
    Reads 89,166
  • WpVote
    Votes 6,149
  • WpPart
    Parts 68
a love story, this is a love triangle between 4 lover's.
TSAKA MAI WUYA(a complicated love story) by khairi_muhd
khairi_muhd
  • WpView
    Reads 2,909
  • WpVote
    Votes 184
  • WpPart
    Parts 22
ya na son ta,tana son shi,yana son ta bata son shi hasalima bata san yana son nata ba,sun yi aure suna tsaka da amarcin su mutuwa tayi musu gaggawa,aka aura mata shi bayan ta haifi dan cikin ta ,so,shakuwa,sabo,yarda,abota ta shiga tsakanin su , ta haifi yan biyu da shi ,kwatsam tsohon mijin ta kuma wan mijin ta ya dawo ita kuma ruhin ta da zuciyarta na ga tsohon mijin ta shin wa zata komawa? Ku biyo ni cikin wannan sabon shirin bada jimawa yana nan tafe.
KIBIYAR KADDARA (Arrow Of Destiny)✔️ by neeshejay
neeshejay
  • WpView
    Reads 10,866
  • WpVote
    Votes 561
  • WpPart
    Parts 17
A story of a young lady who face life challenges with alot of maltreatment, inmorallity and leter become happy
Soldiers Barack  by neeshejay
neeshejay
  • WpView
    Reads 13,553
  • WpVote
    Votes 660
  • WpPart
    Parts 15
Labarine akan yanda mutane ke rayuwar su a barack how they interact within themselves labarin ya hada da zazzafar soyayya sadaukarwa cin amana ku dae biyo mu dan ganin yanda zata kaya da *JAWAHEER* and her family
IHSAN by YoungNovelist4
YoungNovelist4
  • WpView
    Reads 42,117
  • WpVote
    Votes 1,116
  • WpPart
    Parts 46
ROMANTIC LOVE STORY,IS ALL ABOUT AN ORPHAN WHO SUFFERED ALOT FROM HER STEP MUM,BUT LATER HAVE A BETTER LIFE WITH THE HELP OF 3 PEOPLE,,JUST READ ND FOUND OUT WHO THE 3 STARS ARE
KWARKWARAR SARKI MATAR YARIMA CE by miss_untichlobanty
miss_untichlobanty
  • WpView
    Reads 48,091
  • WpVote
    Votes 5,566
  • WpPart
    Parts 56
ASSALAM ALAIKUM! NAGODE SOSAI DA KUKA DUBA WANNAN LABARI FATAN ZAKU ILMANTU .WANNAN SHINE LITTAFI NA NA 4. LABARIN NAN MAI SUNA "KWARKWARAR SARKI MATAR YARIMA CE" YARIMAN MA ME JIRAN GADO. TABBAS DA ANJI WANNAN ANSAN BA KARAMIN MAGANA BANE DAN KUWA SARKI YACE A KASHE YARIMA.. TA YAYA ZA'AYI UBA DA DA SU KASANCE DA MACE GUDA A LOKACI GUDA ? SHIN RASHIN SANI NE KO DE YARIMA NE YA CI AMANAR SARKI? KO DE SARKIN NE YACI AMANAN YARIMA? YA ABUN YAKE NE KUMA YA ZA'A FANJE? DAN KUWA DE WANNAN MATAR TANA DAUKE DA JUNA BIYU. NA SARKI NE KO NA YARIMA? DA NE KO JIKA KO KUWA KANI NE? SHIN ZA'A KASHE YARIMAN KO KUWA ZAI SHA DA KAFAR BAYA? WAI MA WACECE WANNAN YARINYA DA HAR TAKE HADA GURI HAKA BAIWA KO MAI YANCI? KU BIYO NI CIKIN WANNAN LABARI DAN JIN YADDA ABIN ZAI KASANCE. SAURAN LABARAI NA MASU ZAKI KAMAR ZUMA: 1. KURUCIYAR MINAL. 2.YARINYAR CE TAYI MIN FYADE . 3.YA JI TA MATA. 4. KWARKWARAR SARKI, MATAR YARIMA CE DAN ALLAH A TAIMAKA AYI FOLLOWING DINA 🥰!
True Life Story by realfauzah
realfauzah
  • WpView
    Reads 18,412
  • WpVote
    Votes 591
  • WpPart
    Parts 15
Real fauzah
YAR'AIKI by Eedreesfateemarh
Eedreesfateemarh
  • WpView
    Reads 57,775
  • WpVote
    Votes 1,503
  • WpPart
    Parts 24
U all know nobody need to be alone without parent. This is a story of a girl called nafeesat which lost her parent,she became house girl,at the house she is working she meet jalil,and he is the child of the owner house,he raped her😭.ko yazata kaya kubiyoni cikin labarin. Kagyagen labarine banyishi da wani kowata ba nayi shine dan ilmantarwa,fadakarwa game da nishadantarwa. Wanan book din nadauke da tausayi,rashin adalci and also zalinci.seda kakaranta. This is my first novel pls I need ur comments, vote and also share
DR SALEEM COMPLETE by zabsha96
zabsha96
  • WpView
    Reads 101,577
  • WpVote
    Votes 5,235
  • WpPart
    Parts 24
labarine da ya kunshi girman kai ji da kai sannan kuma zamuji yanda kiyayya yake komawa soyayya.
KHADIJATUU by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 286,054
  • WpVote
    Votes 24,841
  • WpPart
    Parts 66
NOT EDITED ⚠️ Yayi kyau matuƙa, yadin ya fito da farinsa da kuma kyaun fuskarsa, Idan ka kalleshi, sai ka ganshi kamar mai cikakkiyar natsuwa da kwanciyar hankali, al-halin sune abubuwan da suka masa tawaye. A hankali ya sauke ajiyar zuciya yana lasa lip ɗinsa. Juyowa yayi yana wani taku da idan baka karance shi ba, zaka iya cewa na wulaƙanci ne da nuna isa, al-halin babu hakan a tare da shi ko kaɗan, ƙarasowa yayi gun da Khadijatu take kwance ya duƙo daidai ita, ya hura mata iska a fuska kamin ya kai hannu ya taɓa jikinta. Hannun yasa ya tallafota ta dawo saman cinyoyinsa, fuskarta na fuskantar tasa, ido ya sakar mata kamar yau ya fara ganinta, a hankali ya kai hannun ya shafa gefen fuskarta, tausayinta ne yake ƙara shiga zuciyarsa. Shi kansa yana ji a jikinsa akwai wani sirri dake tsakaninsa da haɗuwarsa da Khadijatu, sirrin da har yanzu bai san na minene ba, yana jin shi ɗin wani bangone a shafin rayuwarta, lallai idan har babu shi a ƙaddarar Khadijatu toh babu wanzuwar labarinsa a doron ƙasa, yana ji a jiki da kuma ruhinsa domin ita akayi shi, kamar yadda yake jin da a'ace ya rabu da ita tsakanin jiya zuwa yau da bai san yadda rayuwarsa zata kasance ba, bai san wane irin hali zai samu kansa ba, dan baya taɓa rasa natsuwarsa idan yana kusa da ita, idan tayi nisa dashi ji yake kamar ya rasa wani ɓangare na jikinsa. Ba sonta yake ba, dan baya tunanin zai iya buɗewa wata ƴa mace zuciyarsa, tun bayan abunda Malak tayi masa, sai dai kuma yana jin fiye da yadda yake ji idan yana tare da Malak, yana jinsa cikin wani yanayi wanda bai taɓa ji ba idan yana tare da Malak. ® 2018