rukayyah99's Reading List
37 stories
NAYI NADAMA  by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 53,197
  • WpVote
    Votes 1,649
  • WpPart
    Parts 15
Farkon gani na da ita naji xuciyata ta amince da ita duk da nasan abinda ke tsakanin ku, na cigaba da ďawainiya da soyayyar ta har lokacin dana bar qasar nan, sanda ka gayamin kaga Ruhayma dalilinta na dawo wannan qasar, itace macen da nake so, itace macen da nake burin aure a matata ta biyu ashe bisa rashin sani ita MATATA CE.
SIRRIN MIJINA by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 257,499
  • WpVote
    Votes 17,600
  • WpPart
    Parts 33
Ko kad'an Nafeesah bataso idanta yake shiga cikin na Dr. Hisham, takasa gane inda zuciyarta ta dosa, menene amfanin wannan baqar rayuwar datakeso ta jefa kanta aciki, menene amfani wannan baqar zuciyar tata, ina amfanin rayuwar da shed'an yayi qawanye acikinta,menene amfanuwar ta akasantuwar ta musulma indai har tana dauke danigiyar auren wani amma zuciyar ta na kwad'ayin waninsa!!! Runtse idanta tayi sannan ta sauke kanta a k'asa a sarari take furta "A uzu billahi mina shaid'anirrajeem" Dr. Hisham dake kan aikin shi na duba patients ya d'ago ya kalleta cikin mamaki,amma beyi magana ba kasancewar ya saba ganin hakan atare da ita...kokarin dauke idanta take daga bakinshi yanda yake wurgawa mara lapian tambaya bakin nashi na qara fixgar hankalinta ci takeyi tamkar ta manne bakinshi da nata wuri d'aya!!!!!!!!! Dafe kanta tayi dake barazanar tsage mata a zuci tace "Laifin zuhra ne data kame sirrin mijinta daga gareni dabata jefani cikin wannan tashin hankalin ba..inama ace banzo duniya ba.
'Yan Gidan Gwaiba (Completed)  by Aynarh_dimples
Aynarh_dimples
  • WpView
    Reads 224,330
  • WpVote
    Votes 13,792
  • WpPart
    Parts 44
Yanka mata wani wawan mari tayi though ba yau suka saba gwabzawa ba, cikin masifa ta nuna mata ɗan yatsa "karki kuskura ki kara faɗin haka, any resemblance to you is what I hate most about myself" saita fashe da kuka.
KUKAN KURCIYA by Sadnaf
Sadnaf
  • WpView
    Reads 111,798
  • WpVote
    Votes 10,612
  • WpPart
    Parts 30
Labarai mai tab'a zuciya
DAWOOD✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 542,676
  • WpVote
    Votes 51,410
  • WpPart
    Parts 48
Limitlessly love.
TEARS OF BETRAYAL by Phateemah_taheer
Phateemah_taheer
  • WpView
    Reads 39,021
  • WpVote
    Votes 155
  • WpPart
    Parts 1
19th SEPTEMBER, 2017 [ COMPLETED, NOT EDITED] Afnan goes through the trial of life when two of her friends get married while she is still single....Life becomes miserable for her when her father pressurized her to present a husband,when her boyfriend desserts her, and when her bestfriend turns her back on her just because she is single. Tears of betrayal is filled with suspense, thrills, agony,love and desperation.
DUHUN DAMINA... Maganin mai kwadayi by MaryamerhAbdul
MaryamerhAbdul
  • WpView
    Reads 55,124
  • WpVote
    Votes 1,721
  • WpPart
    Parts 7
Rayuwar matasa Sharhi:- Wannan littafi nawa ƙiƙirarre ne, kashi ashirin cikin ɗari, ko ma ince bai kai ba shine gaskiya, kuma akansa na ƙirƙiri labarina. Mas'alar da na ɗauko a yau mas'ala ce mai girma, hakan yasa na ƙirƙiri duk wani SUNAN da na gina labarin a kai, kamar sunan makaranta, sunan kamfani da ma sunayen jaruman littafin. (Note, SUNA kawai, dan duk wani abunda ya samu jaruman littafin, zai iya samuna, ya sameka/ki idan har halin mu yazo iri ɗaya da na su) Mas'ala ce wanda dole wurin isarwa sai ka yi takatsantsan wurin zaɓen kalmomi, hakan ya sa na ke ɗaukan kowacce kalma da na ajje da muhimmanci, gudun samun akasi, wurin neman gyara a samu ɓaraka. Ina fata ku fahimceni, kuma ku bi ni cikin haƙuri har zuwa inda zan ajiye alƙalamina, ban ce kada a dawo dani in na kauce ba, hukunci nake son ku ajje gefe guda, har in samu damar isar da nufina. Idan labarina ya yi shige da rayuwarki/ka, akasi aka samu, ban gina labarina ba sai da na samu cikakken haɗin kai daga wurin wacce ta bani wannan 20% ɗin da na ambata a baya. Nagode, a sha karatu lafiya!
Hilwa. by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 1,867,793
  • WpVote
    Votes 41,071
  • WpPart
    Parts 13
Hilwa Haroun, a spirited girl from a small town in Nigeria, relocates to the bustling city of Abuja, hoping for a fresh start and new opportunities. However, adapting to her new life proves to be a challenging journey filled with unexpected twists. As she navigates the fast-paced lifestyle and the complexities of a blended family with contrasting personalities, Hilwa struggles to find her place in a world that feels foreign. Just when she begins to settle in, a shocking revelation turns her life upside down, presenting her with a challenge she never anticipated. Faced with emotional turmoil, Hilwa must confront her fears. Will she be able to embrace the changes and accept this unexpected turn of events with an open heart, or will it push her further away from the life she longs to build? Join Hilwa on this exhilarating and poignant journey as she learns to balance love, family, and self-discovery in a city that promises both excitement and uncertainty. It's a bumpy, emotional and an exciting ride. BETWEEN TWO WORLDS. H I L W A. ~ H E L WA.
Change of hearts (EDITING) by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 1,241,879
  • WpVote
    Votes 114,027
  • WpPart
    Parts 51
Ruqayyah Ameen has always been her family's pride, cherished for her beauty, kindness, and unwavering dedication to tradition and religion. Strong yet sensitive, outspoken yet deeply connected to her roots, she has always followed the path her family laid out for her. But when she meets Al-Amin, her world is turned upside down. As Ruqayyah experiences the joys and struggles of first love, she must confront new emotions, challenges, and choices that will shape her future. Join Ruqayyah on a heartfelt journey of love, faith, and self-discovery as she navigates the delicate balance between family, tradition, and her own heart.
GIDAN AURENA  by Ummu-abdoul
Ummu-abdoul
  • WpView
    Reads 33,713
  • WpVote
    Votes 571
  • WpPart
    Parts 4
Completed on 27th October 2017 #1 in General Fiction more than 10x since 2/10/17, #2 in General fiction 12/09/17 Afaf ta kasance abar so ga kowa tun daga kakanta har zuwa iyaye da yan uwa har dangi da na nesa, nagartanta da kyawawan dabiu ya haifar mata da wannan soyayya wanda ya zarce har zuwa gidan aurenta in da ta zama mafi soyuwa a wajen uwar mijinta. Takan raba dare wajen rokon Allah ya azurta ta da miji nagari, cikin rahamar sa ya sada ta da affan a lokacin da batayi zato ba, ya gwada mata soyayyar da ba kasafai ake samu ba, soyayyar da ta ninku zuwa kiyayya yan kwanaki bayan aurensu..