Empiresfox's Reading List
80 stories
AMATULMALEEK by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 4,755
  • WpVote
    Votes 128
  • WpPart
    Parts 4
AmatulMaleek and the grt ASH TALBA
AMEENATOU  by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 6,138
  • WpVote
    Votes 92
  • WpPart
    Parts 6
2024 love story
ASHWAAN (Love Saga)✔️ by neeshejay
neeshejay
  • WpView
    Reads 44,356
  • WpVote
    Votes 2,291
  • WpPart
    Parts 31
Labarine akan wata yarinya da brother dinta da uncle dinsu ya karbe musu gadon da mahaifin su ya bar musu sae kuma daga baya beat frnd din Abban nasu daya gano komae ya Kae Kara kotu aka karbar musu hakkin su sae daga baya suka koma gidan shi da zama At last za'a. hada auren safa da safwaan yaron best friend din Abban nasu kuma basa son juna sae daga baya The name ASHWAAN ya samo asaline da aka dauki first nae din AYSHA wato safa sae a dakko karshen na SAFWAAN shine zae bada ASHWAAN just read for more
YAREEMA OMAR(The Seventh Son) Completed✍️ by safiyyaa_z
safiyyaa_z
  • WpView
    Reads 37,166
  • WpVote
    Votes 2,911
  • WpPart
    Parts 18
A historical fiction about a lost 🤴 Prince that came back after many years as a commoner
Boyayyar Masarauta by HafsatMohdArabi
HafsatMohdArabi
  • WpView
    Reads 5,025
  • WpVote
    Votes 370
  • WpPart
    Parts 16
Hidden kingdom wato Boyayyar Masarauta labarine me cike da abubuwan ban mamaki...inda Azar zata fuskanci kalubale da dama. Azar yar Sarki Nazdal ce daya haifa tare da daya daga cikin matan da aka zaba dan zama
MAGAJIN SARAUTA by FatimaMnamz
FatimaMnamz
  • WpView
    Reads 21,026
  • WpVote
    Votes 1,433
  • WpPart
    Parts 66
Wannan labari ya kunshi Littafin Nan ya kunshi labari Kashi Kashi na jaruman littafin Wanda zai nuna rayuwa kowanne su kamar haka. YAREEMA Sai na dau fansar duk wayanda suka kashe sai na kunyatar da su a idon jamaa sai na daukar wa Abba fansa ,they would know why I am called magajin sarauta. KAUSAR Duk fitar numfashi na da tunanin yanda zan kifar da mulkin su yanda zasu fuskanci hukunci,yanda mutanen duniya zasu kyamacesu ,zan Kuma daukan FANSA a biza tarwatsa rayuwar farin cikina ,they will pay dearly.
GIDAN SOJA by UMMU_DILSHAD
UMMU_DILSHAD
  • WpView
    Reads 19,741
  • WpVote
    Votes 978
  • WpPart
    Parts 44
LABARINE A KAN GIDAN BABBAN TSOHON SOJA DAYASHA GWAGWARMAYAR RAYUWA, SANNAN AKWAI CHAKWAKIYAR SOYAYYA.
YAR GIDAN MODIBBO by neera_naseer
neera_naseer
  • WpView
    Reads 358,956
  • WpVote
    Votes 19,367
  • WpPart
    Parts 90
STARTED FEBRUARY 27TH 2020 FINISHED NOVEMBER 27TH 2020 EDITING IN PROGRESS #2 solider as of 27th November 2020 #7 Islam as of 27th November 2020 #2 Hausa as of 7th February 20201 This story follows the life's of two different people with different personalities,morals and values. It's all about love trust and honesty. Nafisa is a Fulani girl who comes from a very large family with many uncles aunts and lots of cousins. She finds herself in a marriage with a man she hardly knows. Only met him a couple of times in her life which was during her cousin's wedding whom is also her BFF. Although she didn't love he she didn't hate him either she didn't see the question coming her great uncle sits her down to as her if she accepts the marriage with a second thought she agrees. Which brings us back to Umar (jay) he is what every girl love the ladies man what many men want to be. He broke the great record of the Nigerian army by being the first Field Marshall in the history of Nigerian army. At the age of thirty two he still remains a bachelor single and hasn't been in a relationship before his belief is that when it's time he will find the one for him meant to be his. Some say he is arrogant,too full of him self. Follow me to find out of he really is like that. Please all the media you will find in this book does not belong to me credit goes to their respective owners. This is a hausa stroy written in hausa language but some parts are in English please do give this a try.
DOCTOR DEEJAT by Ayushilias
Ayushilias
  • WpView
    Reads 3,406
  • WpVote
    Votes 40
  • WpPart
    Parts 1
LOVE STORY
WANI GIDA...! by jeeedorhh
jeeedorhh
  • WpView
    Reads 130,226
  • WpVote
    Votes 12,237
  • WpPart
    Parts 31
Tana shiga cikin dakin, taji an janyo hannunta anyi gefe da ita. Cikin tsananin tsoro da bugun zuciya ta daga baki zata saki ihu, taji an sanya hannu an rufe mata baki, a lokaci guda kuma aka juyata tana kallon wanda yayi mata wannan aika-aika. Ta saki wani numfashi da bata san lokacin data rike shi ba, ta jefa mishi harara cikin wasa. Duk da cewa manyan fararen idanunta babu abinda suke fitarwa sai tsananin kauna mai tsafta. Ya kasheta da murmushin nan nashi da har kullum yake kashe mata jiki, ya kanne mata idanu, "Hello, love!". * Wai bahaushe yace 'hali zanen dutse!', 'mai hali baya canza halinsa!'. Bahijjatu tayi tunanin wadannan duk fada ce kawai, sai da ta kwashe watanni shida bata cikin gidansu ta koma, ta ga babu abinda ya canza zani daga tsarin rayuwar gidan. Wata irin rayuwa ce ake yi a cikin gidansu mai matukar daure kai. Rayuwar da babu girmama na gaba, babu bautar Allah, babu kuma tsoron Allah a cikinta. Bata san cewa rayuwarta na shirin yin juyi wanda bata taba zata ko tsammani a wannan dawowar ba. Ku biyo matashiya Bahijjatu domin jin ta yadda zata karbi wannan canji da yazo mata babu zato balle tsammani, ba kuma tare da ta shirya ba. Wannan littafi kyauta ne, wanda zai dinga zo muku a duk lokacin da damar yin typing ta samu... :)