hysert_Adeel's Reading List
56 stories
KETA HADDI! by Kamala_Minna
Kamala_Minna
  • WpView
    Reads 1,186
  • WpVote
    Votes 22
  • WpPart
    Parts 1
short Story
MAKIRIN NAMIJI by hafsan11
hafsan11
  • WpView
    Reads 4,898
  • WpVote
    Votes 193
  • WpPart
    Parts 1
Labarine daya kunshi yaudara, makirci etc.....
KECE SILA (CIKIN RAINA) by AyshabNasir
AyshabNasir
  • WpView
    Reads 93,504
  • WpVote
    Votes 4,574
  • WpPart
    Parts 45
Heart touching lovestory
SAHIBUL KALB✅ by feeezah135
feeezah135
  • WpView
    Reads 81,648
  • WpVote
    Votes 5,679
  • WpPart
    Parts 67
All right reserved 2019 Jawota yayi dab da shi Yana kallonta cikin idanu "Hummm did you think that inasonki? Meyasa Zaki tuna haka? Poor soul it was just a game sebrina it was just a game, don't misunderstand me thinking I fall in love with the girl behind the veil. I never love you. So nakeyi nanuna cewa musulmai suna da karamin kokolwa ,I bet to make you fell for me which you did. So after playing the game you will end up with a broken heart. Bazan taba soyayya da irinkiba. Yafada Yana kallon yadda take kwatan hannunta full of heart broke. Ja da Baya tafarayi tana hawaye tana kuka tana kallonshi. Murmushin gefen Baki yayi Yana kallonta cikin yanayin da ita kanta taji she hate herself for falling in love with him. copyright © 2019 All right reserved Update two times a week.
RASHIN DACE by HafsatMohdArabi
HafsatMohdArabi
  • WpView
    Reads 195,106
  • WpVote
    Votes 10,619
  • WpPart
    Parts 70
wani ihu sukaji da alama ta can baya ne da sauri suka nufi bayan, Inda suke Jin hayaniya " na duke ta kiyi wani abu akai", " Rukayya ni kike fadama kinduke ta din ni sa'arkice", Tafada tana nuna ta da hannu ita kuma sai murguda baki take tana hararta " walh Yau Zaki San wa kika taba a gidan nan" " Ina jiranki maijiddah kiyi abunda Zaki iya" " toshikenan" ludayin dake hannunta ta jefa ma Rukayya inda akayi narasa ya sauka kan goshin me gidan nasu, " innalillahi Wa'inna illaihir raji'un" baba me gadi Yafada inda su duka suka maida kallonsu zuwa garesu, Yayinda hankulansu ya tashi su duka inda Maijiddah tayi kan yarta da bakinta ke zubar jini, Wacce tun tuni basu bi takanta ba Rukayya kuwa da sauri tadau Yasmin dake kasa Tana kuka yar da bata wuce 1yr ba, Tayi nata part din nan suka bar Abdulhameed tsaye inda shima me gadi ganin yanayin me gidan nasa yasa yakoma gun aikinsa........
BAK'AR_RANA by dijawaziri
dijawaziri
  • WpView
    Reads 25,298
  • WpVote
    Votes 1,287
  • WpPart
    Parts 17
Miye ban bancin ki da karuwa? Zina kuma kinyi shi don Haka kije Allah ya tsine miki!!! Innalilahi wa inna ilaihi ranjiu'n Abba karkamin haka karka k'arasa kassara min rayuwa Abba Anya kuwa kai ne mahaifina ? Karki damu Aneesa ni zan zame miki komai a rayuwa zan share miki hawayen ki, kuma idan Allah yayarda sai duniya yafi alfahari dake... Kin cucemu kin zalun cemu kinci amanar Yardan Allah ya isa tsakanin mu dake... Aneesa yanzu kina ganin kinmana adalci kenan ? Yanzu dama abunda keke aikatawa kenan bamu sani ba kin cucemu Allah ya tsine miki Albarka da haihuwar ki wlh gara b'arin ki shegiya me Bakar zuciya.. Idan har kina son mahaifin ki ya dawo gare ki tow ki tabbatar Kairiyya ta yarda zata aure ni idan kuma ba hakaba keda mahaifin ki wlh sai dai kiga gawan shi kuma gawar ma sai naga dama... Anty dama kece mommy na ba Yadiko ba ? Anty menayi miki kika tafi kika barni alokacin da nafi bum'atar ki... Aneesa wata shida kadai nan gaba yar baiwa ke dashi a bincikin da likita yayi, yace da wuya ta wuce wata shida a raye idan kuma ta shige tow tayi nasara
Close to perfection  by Meera_meen
Meera_meen
  • WpView
    Reads 383
  • WpVote
    Votes 48
  • WpPart
    Parts 13
She's a spoilt girl from a loving family who came across a friend whose brother hates so much,to his opinion,He thinks the type of her upbringing is not proper to associate with his sister's upbringing. Her friends did everything possible to separate the two friends but at the end,He found out that she's not as he expected her to be and He eventually fell for her attributes,character,beauty and compassion. My story goes like I had a crush on dis guy, he asked me out, we dated, He told me He knew I was crushing on him. I felt embarrassed and I asked for a breakup after using deception to trick him. Will He agree to dat? How about my feelings towards him? Find your answers in DECEPTION by Meera_meen.
MEKE FARUWA by AyshaIsah
AyshaIsah
  • WpView
    Reads 89,434
  • WpVote
    Votes 3,694
  • WpPart
    Parts 30
Labarin wata budurwa ne wacce aure yayi mata wahala. Amira kenan 'yar kimanin shekara 24 da hud'u, tayi samari fiye da biyar amma dukkan su sai magana tayi nisa kwatsam sai a nime su a rasa. Amira na da kishir uwa wacce sam basu shi da ita. Ko meke faruwa dake sanadin rabuwan ta da masoya ta? Ku biyo ni don jin inda labarin zata kaya.
KUKAN KURCIYA by Sadnaf
Sadnaf
  • WpView
    Reads 111,677
  • WpVote
    Votes 10,612
  • WpPart
    Parts 30
Labarai mai tab'a zuciya
Mi Amor, my love!  by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 1,120,894
  • WpVote
    Votes 101,073
  • WpPart
    Parts 36
Abdulhameed: She's my dream girl. Fatima: He's always been my crush, every girl has a crush on him. Abdulhameed: I love her. Fatima: I love him. Abdulhameed: I'm doing it for my father. Fatima: I'm literally forced. Abdulhameed: But she still loves her ex. Fatima: But he still loves his ex wife. Abdulhameed: And its just two years marriage. Fatima: And its just two years marriage.