faleelaarh's Reading List
46 stories
WUTAR KARA  by Gimbiya229
Gimbiya229
  • WpView
    Reads 32,382
  • WpVote
    Votes 660
  • WpPart
    Parts 2
Wutar kara is a journey of two women that despite being together are different. While Hajo is the arrogant and rude type, Bilkisu is the humble one. Both were married to different men with different status. And both had different destinies. I thought to share their journeys with you. Enjoy
Sweet Haram.  by WinterBearz
WinterBearz
  • WpView
    Reads 19,719
  • WpVote
    Votes 2,523
  • WpPart
    Parts 18
Haram: Forbidden by Islamic Law. The children of three lifelong friends were raised to continue the bond-but it's no longer just about friendship. It's about arranged marriages, shifting alliances, and expectations none of them asked for. For Mallika and Hanif, secretly dating might have been their biggest mistake... but they're determined to make it work, no matter the cost. And for Dahir, things are only getting messier-temptation is pulling him toward something he knows he should never want. When duty clashes with desire, how far will they go before everything falls apart?
KURUCIYAR JIDDAH by asykhaleel
asykhaleel
  • WpView
    Reads 58,629
  • WpVote
    Votes 3,213
  • WpPart
    Parts 26
Labarine mai cike da barkwan chi, nishad'antarwa da sanyaya rai.
AMAREN BANA by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 143,750
  • WpVote
    Votes 9,338
  • WpPart
    Parts 17
#9 in romance on 05/09/2016 "Wai ina son ki fada min, me yake damun ki ne, da za ki haddasa irin wannan fitina, sannan ki zauna lafiya, kamar ba abinda ya faru?" Dubansa ta yi a sanyaye, sannan ta-ce. "Ina da dalilina." "Wane irin dalili ne, zai sa ki na ji, ki na gani auren iyayenki ya mutu? Idan banda irin gurguwar tunani irin naki? Ashe ki na da halin yin gyara a wannan al'amari, ba za ki yi ba?" Mikewa ya yi daga kan kujerar zai tafi, da sauri ta kamo bakin rigarsa, ya tsaya, ganin zai saurareta, ya sa ta sakar masa riga. "An fada maka ni ma ina jin dadin ganinsu da na ke yi a haka ne? Sam, ba son raina bane, amma na daure na kauda kaina, saboda mu kawar da gagarumar matsalar da ta fi wannan. Na san halin Momi, tana da fada, tana da rashin son gaskiya, amma kuma haka tana da saurin nadama, na san za ta nemi afuwa, kuma Abba zai saurareta. Sai dai wannan tafiyar, dole ka taimaka ka ba ni goyon baya, don mu shawo kan al'amarin nan tare." Kallonta ya yi, ita ma duk ta jikkata, ta jejjeme ta zama wata iri, tabbas yadda take ji haka yake ji, koma fiye, don bayan baya sonta, ya tsani uwarta, sannan yana mutuwar son Meena. "Ki yi hakuri, amma ba zan iya aurenki ba." Ranta ya baci kwarai, har ya juya zai fita ta-ce. "Saboda me ya sa ba za ka iya aure na ba? Saboda me ya sa ban kai matsayin na zamo matarka ba?" "Ki fada min, ta yaya zan iya zama dake, alhali ki na matsayin 'yar matar da na tashi da tsanarta a zuciyata?" "Wane irin dalili zai sa maka tsanar mahaifiyata, har da zai sa ni ba za ka iya aurena ba?" Shiru ta yi don ta ji dalilin wannan tsanar.
UMM ADIYYA (Read Full Book On okada) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 109,717
  • WpVote
    Votes 2,946
  • WpPart
    Parts 7
#6 in Romance 14/04/2017 Tunda take bata taba ganin mugun mutum marar kunya irin Zaid Abdurrahman ba. Ta so ta juya amma ganin su Maami yasa ta fasa ta shigo falon ta gaishe su sama-sama don tare suke da yayanta Saadiq. Har ma yana tambayarta "Ummu A. da fatan dai wadannan basu baki wahala a wurin aikin?" Murmushi tayi har sai da kumatunta ya loba sannan tace "Mutanen da suka bini har da roko saboda na musu aiki ba sau daya ba ba sau biyu ba, ai kaga bazasuyi garajen bani wahala ba, don haka ina aikina cikin kwanciyar hankali with full amenities. Ko ba haka ba?" Ta fada cikin dai murmushinta hade da harde hannayenta saman kirjinta. Idanunsa ya zuba mata tamkar mai karantar duk wani motsi da ruhinta yakeyi, "Saadiq, dole mu kula da Adiyya, saboda ko ba komai ta san yanda take amfani da kwakwalwarta, she's very smart." Ya kare maganarsa cikin murmushi. Tsumewa tayi hade da aika masa kallon banza, "Dole kace kuna kula da Adiyya, banda dan karan wuyar da kuke bani me kuke yi? kullum nayi aiki sai an kwakulo kuskure a ciki, ko me ya kaishi daukana aikin ma tun farko oho." Barin falon tayi zuwa kicin inda tayi zamanta a can taci abincinta. Bata sake bi ta kan falon ba bare ta san lokacin tafiyarsa. Tana kwance kan gado sai aikin sake-sake takeyi abu daya ke yawo a kwakwalwarta, kuma hanya dayace da zata bi don magance wannan damuwar- itace ta bar aiki a AZ IT consultants. A karo na uku! Ko su kadai suke daukan ma'aikatan da suka karanta fagenta ta yafe wannan aikin da irin ukubar da take shiga kullum wayewar gari, "To ma wai aikin dole ne?" Ummu Adiyya ta tambayi kanta, ba tare da sanin dalili ba ta samu kanta tana tsiyayar hawaye. "Duk harda laifin Abba ma yaya za ayi bayan na fada masa komai kuma yace na ci gaba da aiki dasu?" ******
BEING BILAAL'S WIFE (Completed) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 1,732,834
  • WpVote
    Votes 11,035
  • WpPart
    Parts 7
THIS BOOK IS NOW A PREVIEW It wasn't the color of his eyes, or how they were hooded and look almost half asleep, everything took on life as long as she stared into his eyes. It was what she saw in them, what he made her see, how he looked at her, there was not a single stare of his that hadn't plunged her more in love with him, with his eyes he made her feel loved, he reprimanded her with them and he made her toes curl under her feet. All the deep, dark twisted side of him became opened to her, through his eyes, at his expressive best, or when they shifted to conceal a pain that he was sure revealing that would cause her pain. His Hazels. *** If Being Bilaal's wife came with a price, it was a tag worth every cent, every pain and sacrifice she'd made all her life..
BA SON TA NAKE BA | ✔ by fadeelarh1
fadeelarh1
  • WpView
    Reads 360,027
  • WpVote
    Votes 26,345
  • WpPart
    Parts 49
"BA SONTA NAKE BA" Shin dagaske ba sonta yake ba? Shin ita din son shi take??
Tales of Fayha by __rukaiya
__rukaiya
  • WpView
    Reads 1,916
  • WpVote
    Votes 269
  • WpPart
    Parts 13
A STORY OF A YOUNG GIRL WHO WANTS TO PURSUE HER DREAM OF BEING A POETESS/AUTHOR. IT ALSO INCULUDES LOVE AND FAMILY SAGA. FOLLOW ME THROUGH THE JOURNEY, AND I PROMISE YOU IT WILL BE AN INTERESTING ONE. THIS IS THE BEGINNING OF NEW ME IN SHA ALLAH. I PRAY I FIND THINGS EASIER TO AVOID DELAY OF UPDATES. I ALSO PRAY THIS NOVEL BECOMES USEFUL FOR THOSE ASPIRING POETS/AUTHORS OUT THERE. I WILL BE DROPPING PICTURES, QUOTES AND POEMS OCCATIONALLY BUT NOT ALL WILL BE MY WORK. TAHNK YOU, LOTS OF LOVE❤️
💖💝BATUUL💖💝 by phartiemarhk
phartiemarhk
  • WpView
    Reads 906,979
  • WpVote
    Votes 42,873
  • WpPart
    Parts 99
BATUUL
WATA SHARI'AH (COMPLETED✔️) by PrincessAmrah
PrincessAmrah
  • WpView
    Reads 54,091
  • WpVote
    Votes 3,597
  • WpPart
    Parts 32
Zazzafar shari'a ce a cikinsa, wacce take kunshe da rikici da tashin hankali. Me ya sa rashin 'yancin kai ya yi yawa a wannan zamanin? Me ya sa talaka yake ba a bakin komai ba? Fyade, kisan kai tamkar kiyashi. Babu abin da littafin Wata Shari'a bai kunsa ba. Ku shigo daga ciki a yi tare da ku. Ku biyo Amrah a cikin labarin Wata Shari'a, inda za mu shiga cikin rayuwar Ummima da babbar kawarta Gentle. Ehem ehem! Lets go!