Myn
26 stories
RABO AJALI...! by HauwaAUsmanjiddarh
HauwaAUsmanjiddarh
  • WpView
    Reads 271,664
  • WpVote
    Votes 15,412
  • WpPart
    Parts 40
A violent love story, Hustle in love is a big crime, trick love or I will die for your love, For you i have lived, with stitched lips, by drinking every tears but in the heart keeps burning, lamp of desire, the life has brought book of past days , now we're surrounded by countless memories, without asking i got so many answers, what i desire for you an what i got look, what to say world has shown enmity towards me, it was an order that i lived, but without you, they are silly who say that, for me you're stranger, many oppression towards us, without limits the heart has loved you only i have wish for you in every prayer of mine going is like some curse, if you go far, I'll die i swear......!
Ni da Yaa Fauwaz by MSIndabawa
MSIndabawa
  • WpView
    Reads 48,579
  • WpVote
    Votes 2,498
  • WpPart
    Parts 64
Labari ne akan wani saurayi da kanwarsa wacce take cousin dinsa ce.
MARYAMU by UmmAsghar
UmmAsghar
  • WpView
    Reads 67,230
  • WpVote
    Votes 4,666
  • WpPart
    Parts 30
Harararta Aliyu yayi jin abinda tace sannan yayi tsaki ya dauke kai, cikin ranshi kuwa cewa yakeyi yarinya bakiyi karya ba don kuwa sosai na tsaneki ko sha'awar ganinki banayi.
CAPTAIN SADIQ  by SalmaMasudNadabo
SalmaMasudNadabo
  • WpView
    Reads 179,337
  • WpVote
    Votes 7,812
  • WpPart
    Parts 54
d'an tsokacin labarin CAPTAIN SADIQ ya kunshi rayuwar soja ne mai zafin zuciya, d'aurewa rashin fara'a tun bayan lokacin da Allah yayiwa matarsa rasuwa, bayan ta haifa masa baby girl wadda taci suna mahaifiyarsa wacce Allah ya d'aura masa son ta, Hakan yasa duk mai aikin da aka kawo domin kula da yar tasa sukan gudu ko ya koresu, saboda rashin gamsuwa da aikin nasu, ko saboda cin kashin da suke fuskanta a wajan sa, hakan duk yanada nasaba ne da tun bayan rasuwar matarsa KAUSAR ya rasa walwala, har mahaifiyar sa ta fara gajiya da irin halin nasa, kwatsam sai ga Allah yasa mahaifiyar sa ta samo mai aiki FATUHA wadda ta adabi mutanan kauyan su da rashin jinta, haka yasa k'anwar mahaifita tahowa da ita birni aikatau gidan su CAPTAIN, ko mutanan kauyan sun huta da halin ta, ya kuke tunanni masu karatu? shin FATUHA zata d'au wulak'ancin CAPTAIN SADIQ koka zata rama tunda dama bata ji ko a kauyan su RANO mu kaftan💃
NIDA YA AHMAD by asmasanee
asmasanee
  • WpView
    Reads 317,240
  • WpVote
    Votes 23,573
  • WpPart
    Parts 60
HOT ND A ROMANTIC LOVE STORY,IT'S ALL ABOUT LOVE AND CARE........
KAUTHAR!!  by jeeedorhh
jeeedorhh
  • WpView
    Reads 8,655
  • WpVote
    Votes 270
  • WpPart
    Parts 6
Yadda ya daga kai yana kallonta ne yasa ta shiga taitayinta babu shiri. Ya fara dumfararta gadan-gadan, kamar wanda yake shirin cinyeta danyarta. Duk dauriyarta kasawa tayi, ta fara ja da baya a rikice, idanunta sun fito waje kuru-kuru, dankwalin dake hannunta ta sanya tana kare fuskarta kamar shi zai kwaceta daga hannunshi. Sai daya danganata da bango, ta jita ta lafe a jiki kamar zata shige ciki., Ya duka yana kallon tsakiyar idanunta da wani irin murmushi na gefen baki kwance akan fuskarshi, taji wasu abubuwa masu kama da jan wutar lantarki na yawo a sassan jikinta.... Murmushi ya sake saki, "kina ta babatu da daga murya akan Anty Ummynki Kauthar, sai dai, me yasa dana kalleki nake ji a jikina kamar ba ita kike tayawa kishi ba? Me yasa nake ji kamar.... kishina ne yake cinki? Me yasa nake hango tsabar kishina kwance a cikin idanunki, iye Kauthar? Me yasa??!!!". Ganin yadda take faman zare idanu kamar kazar da aka lakume za a yanka, yasa ya ja da baya, wannan murmushi nashi dake matukar bata mata rai yana kara fadada akan fuskarshi, sai ya juya ya fita daga dakin. Ta sani, kamar yadda ya sani, bashi da sauran ta cewa, don kuwa ya riga ya gama daureta kam da jijiyoyin jikinta! Ta silale a jikin bangon, zuciya na bugu kamar zata fasa kirjinta, ta samu kanta da maimaita tambayarshi a gareta, 'Me yasa? Kuma me yake nufi?!'. ***************** ***Zaku iya samun cikakken labarin a HIKAYA BAKANDAMIYA yanzu***
AMINAN JUNA na Aunty Fyn......love Story.. by hauwynice
hauwynice
  • WpView
    Reads 13,166
  • WpVote
    Votes 674
  • WpPart
    Parts 28
labarin maryama,labarin aminan juna labarine da ya kunshi sadaukarwa,fadakarwa ,ilimantarwa,zalinci caring,love,romance damuma illolin amfani da maganin mata dasauran wasu ababen....
ZAB'IN WA ZANBI?  by Real_autarhajiya
Real_autarhajiya
  • WpView
    Reads 7,957
  • WpVote
    Votes 404
  • WpPart
    Parts 12
The story of Sameer the young doctor and the only son of his parents. Benazir.and Hauwa are close friends which they agree with them selfs no one can hide anything for them self. Benazir is from Bauchi state, while Hauwa is from Sokoto their friendship start in social media.... one day....Mother of Sameer ask him to go and meet for Hauwa cuz she's the girl that choose him to be his wife...he's shock...and his father ask him too, to go and meet Benazir she's the one that choose him to be his wife........don't late wait and read.....
KALLON KITSE.  by Real_autarhajiya
Real_autarhajiya
  • WpView
    Reads 31,995
  • WpVote
    Votes 1,902
  • WpPart
    Parts 18
Story ne akan Feedoh da Malamin ta wanda aganin ta tunda yana koyarwa a Islamiyya bayada wani class ba shida kud'i...saboda shid'in Malamin islamiyya ne. uwa uba daya kasance mai d'aukan karatun FIQH wanda dashi mutum zaisan kansa sai suke d'aukan sa wai dan iska..kwatsam soyayya ta k'ullu tsakanin Malamin da Feedoh shiyasan itace amma ita batasan shi bane....ya take ne.
The Presidential Throne by Tyetyelorh
Tyetyelorh
  • WpView
    Reads 62,779
  • WpVote
    Votes 1,679
  • WpPart
    Parts 24
The choices we make in life often come down to good or bad. Sometimes, though, we don't even get to make those choices ourselves. Looking back on every bad memory I can still recall, every pain I've endured that still feels etched into my flesh, I've come to learn one thing: faith. Faith taught me to survive-for my own sake and my own good. The one thing I feared most was losing my parents. Just the thought of it used to break my heart. I grew up living what many would call "the perfect life." At times, I thought I couldn't survive any life other than the one I had with my beloved parents. They were the two people I grew up loving deeply, without anyone else ever taking their place. Being the daughter of two well-known figures in our country was exciting and full of joy. But the idea that one day I might leave them behind-whether through marriage or other life changes-haunted me. It felt like losing a part of myself. Yet, looking back at everything I've been through, I realize that if those events hadn't happened, I wouldn't be the person I am today. This story is one of revenge, romance, love, hatred, and politics-a reflection of the struggles within our beloved country. Set in the fictional land of Wenturia, this tale will take you on an emotional journey. Check it out, and I promise you won't regret it! The complete novel is available on OkadaBooks! #AnEnglishAndHausaNovel! Written by Fatima Lawan (Tyetyelorh)