hadeezalado's Reading List
133 stories
WASIYAR AURE😭❤❤complete by Najaatu_naira
WASIYAR AURE😭❤❤complete
Najaatu_naira
  • Reads 43,120
  • Votes 8,660
  • Parts 55
Atsorace yakira sunanta tana kwance kan kafadarsa ya'dago fuskarta idonta arufe 'kib, Nandanan yadaburce yakwantar da'ita flat yafada kitchen dagudu yadebo ruwa yawatsa mata shiru babu labari. Afirgice jiki narawa yasa waya yakira Dr Usaini abokinsa yagayamai duk halin da yake ciki, "Dakata kanatsu ingaya maka taimakon dazaka bata kan nazo", Hamza nashare hawaye yace "toh inajinka dan Allah gayamin ko numfashi batayi" "Okay compressing zakai mata sau talatin da biyu inbata farfadoba saika bata Mouth to Mouth respiration kanatsu kaimata dakyau dan Allah" "Toh saikazo", Hamza yafada yakashe wayar", Compressing yafara mata harya wuce 'ka'ida, ganin basauki sai Allah yadawo yarike haccinta yasa bakinsa cikin nata yahura, Agurguje yadago kai yana sharta zuba yakalleta ba labari, jiki narawa yakallah sama yatattaro duk wani nutsuwa yacire 'dar yarintsa ido yamaida lips dinshi yakafa kan nata yahurawa cikin kwarewa, 'Dago kan dazai yaduba yaga idonsa kwar cikin nata, Kasa magana yayi dan murna yarungumeta dasauri yana maida ajiyar zuciya yakira sunanta cikin muryar da batai tsammaniba, wani irin sexy voice maidadin saurare taji yace "Ushna", Yadda yayi maganar yasa takasa amsawa, tayi shiru tana 'ko'karin tantance duniyar da take, shin mafarkine ko wani irin al'amarine data kasa fahimta sai saurare?, "I was very scared! i thought i'll lose u too, banso nazam sanadin mutuwarki kamar yarda nayi na yarki Ushna, dan Allah kiyi hakuri sharrin shaidanne", Zata yun'kura tatashi taji anyi gyaran murya akansu, sanadin dayasa Hamza yai firgigi ya murguna atsorace kamar mara gaskiya yajuyo.
JAUDAH by Ishamoha
JAUDAH
Ishamoha
  • Reads 207,068
  • Votes 19,979
  • Parts 43
26 year old young arrogant multi-millionaire Zain Kamaluddeen hasn't met the lady who has reached his standards. 17 year old Jaudah Suraj's life revolves around reading and being happy. Her go-to phrase has always been 'The key to happiness is realising that you are in complete control of how happy you are.' What happens when she is proved wrong? Tension will rise, happiness will turn to sadness and fear of what will become of her is intilled on her when she's asked to marry Zain.
Against The Tide  by deey_jah
Against The Tide
deey_jah
  • Reads 77,671
  • Votes 13,486
  • Parts 112
In a world where tribal prejudice runs deep, Afrah Abdulmalik and Jameel Saif Albani find themselves bound by a forbidden love. Despite sharing the same country and religion, their different ethnicities ignite a firestorm of disapproval from Afrah's parents. Heartbroken by their refusal, Jameel embarks on a desperate mission to prove his worth, but will it be enough to appease Afrah's family and the rigid traditions that threaten to tear them apart? Can Afrah fight for her love, or will societal pressure force them to break their vow to stay together? Against The Tide is not your regular love story. It's a tale of resilience, defiance, and the fight for love in a world determined to keep them apart. Don't miss out on this interesting story! Completed 31/12/2024 ©All rights reserved.
BA UWATA BACE by meeshalurv
BA UWATA BACE
meeshalurv
  • Reads 67,197
  • Votes 5,248
  • Parts 48
BA UWA TA BACE Zaune take gefe guda cikin gidan nasu, tana kallon abinda Yan gidan nasu sukeyi k'awar tace Hadiza zaune gaban mamar tasu tana mata lissafin kud'i da tasamu, daga daren jiya zuwa yau da safe. Mamar sai washe hak'ora take tana murna sannan tace "Ai na fad'a Miki idan Kika bi Alhaji Hamza kwanan gida sai ya Baki mamaki." Hadiza tace gashi kuwa ya bani mamaki mama domin tunda Nike arayuwata bantab'a kama irin kud'in Dana kama yau gugu na gugur naira har dubu hamsin mama tawani wutsilo daga kugerar da take Yar tsugunne, ta fad'o k'asa sannan ta d'aga Kai ta dubi Hadiza ko zafin fad'uwar bataji ba tace da gaske kike ko da Wasa Yar nan. Hadiza tace "wallahi mama kingansu ma" ta fito dasu ta nuna mata kud'in hannu na rawa mama ta k'arbesu ta tashi tana juyi da rawa agaban d'iyar Tata. Bilkisu ji tayi k'amar ta kurma ihu Dan bak'in ciki wannan wata irin uwa ce Allah ya Basu, wasu hawaye masu zafi ya zubo mata ganin yadda ita Tata rayuwar zata Kaya kenan ga wata uwar yunwa datakeji, Amma saboda tak'i bin abinda uwar Tata takeso ta hanata, gashi ita tashin hankalinta shine idan dare yayi wani irin tuggu zasu had'a mata Dan taji mamarta da yayanta na zancen, zuwan Alhaji kamilu zuwa gareta ko tanaso ko bataso yau sai ya kwana da ita, Anya kuwa wannan ita d'in uwa ce agaresu tana cikin wannan tunanin taji k'ara bud'e kyauren gidansu na langa langa daga Kan da zatayi Dan taga Mai shigowa sai taga k'awarta ce ta biyu zainab. Shigowa tayi cikin wata irin shiga domin kayan jikinta amatse suke sosai duka sun fitar da surar jikinta rabin breast d'inta duk awaje cikin takun yauk'i da yanga tashigo, tana yatsina ko sallama babu mamarta ta k'alla sannan tace "wallahi mama yau nagaji Dan wannan d'an iskan Alhajin bak'aramin sasuk'a ta yayi ba tun dare yake abu d'aya har safe gashi bak'arami ba ga abun tashi kamar tabarya, gaskiya ya cika d'an iska
Afiya  by Amila12
Afiya
Amila12
  • Reads 24,233
  • Votes 2,397
  • Parts 18
You're mine and you know it.What happened between you and captain was destined.I am yours both here and in the hereafter biiznillah,the sooner you realize it the easier the ride will be for both of us babyy.Umar drawled as he kissed her forehead and walked towards the door....Never ever come near me again you piece of shit said Afiya hoarsely.Welcome back baby monster he said walking out of the room.
Housewife Or Teacher by Darkey____
Housewife Or Teacher
Darkey____
  • Reads 133,443
  • Votes 17,594
  • Parts 56
"choose one Aamina"she quickly turned,looking directly at him without any fear,she whispered a "Menene? (What?)?. "Housewife or teacher?"he whispered back making her almost loose her balance.with fear,she shook her head whi,spering "No Amir,please danAllah" "Are you my wife?"Was all he asked her and she slightly gave a nod. "Then quit teaching and stay at home"He sternly said but she shook her head not knowing what to say. "I see there are alot of better jobs on earth Amina,i don't want you to teach anymore"He calmly explained. "I am chasing my dreams Amir"She yelled making him boil with anger. "That Haidar guy,na tsane shi(i hate him)"He said with gritted teeth. "Hai-hai-haidar?"she gulped down her saliva "Amir he is just 16 years old,he is just my student for Allah's sake"she yelled each word and he kept on staring at her. "You are quitting"He murmured and tried to leave but she held his arm. "Sweety please,i....."he eyed her making her shiver. "Don't sweet talk me,that haidar is dangerous"he yelled but she did not give up. "Ples....."He cut her off. "That Haidar loves you with no shame Amina,why can't you understand my reason?"he shouted. "Please,i......" "you are quitting and that's final"He pushed her and left the room. Meet Aamina Abubakar Tsafe,Daughter of billionaire Abubakar Aliyu tsafe,the owner of Ammar and mukhtar ventures........what happens when Aamina wants to chase her dreams but she was already trapped with her jealous billionaire husband,Amir mubammad misau and on the other hand,one of her students Haidar jibril manigi fell in love with her. STARTS:20/6/17....July 20,2k17.
Bad Baby by littlepumpkinz
Bad Baby
littlepumpkinz
  • Reads 846,226
  • Votes 26,846
  • Parts 31
Isis moves across the country to attend Uni, escaping her leaked nudes in the process. But once something spreads through social media, you never can be sure how far it's reached...
Family Above Everything  ✔️ by _AestheticWriter22_
Family Above Everything ✔️
_AestheticWriter22_
  • Reads 812,872
  • Votes 57,211
  • Parts 89
A story of manan with their happy family What happens that the happy family has to be apart deprived of the love Join the ride with us #OkThanksBye
HISNUL MUSLIM  by Oumzaynab
HISNUL MUSLIM
Oumzaynab
  • Reads 16,406
  • Votes 426
  • Parts 85
Littafin Hisnul Muslim, Addi'o'i da suka dace da Sunnar Annabi. FALALAR ZIKIRI Allah Madaukakin Sarki ya ce: Fazkuriniy Azkurkum Washkuruliy Wala Takfuruni. Ku ambace ni zan ambace ku, ku gode mini kada ku butulce mini" [Bakara, aya ta 152]. Ya'ayyuhallazina Amanuzkurullaha Zikran Kathiran. Ya ku wadanda suka yi imani ku ambaci Allah ambato mai yawa". (Ahzab aya ta 41). Wazzakirinallaha Kathiyran Wazzakirati A'addanlahu Lahum magfiratan Wa'ajran Aziyman. Da masu ambaton Allah da yawa maza, da masu ambatonsa mata, Allah ya tanadar musu gafara da lada mai girma". [Ahzab, aya ta 35] Wazkurrabbaka Fiy Nafsika Tadarru'an Wakhiyfatan waduwanaljahri Minal kawli Bil'guduwi Wal'asali Walatakun Minalgafiliyna. Kuma ka ambaci Ubangijinka a cikin zuciyarka, kana mai kankan da kai da tsoro, ba da daukaka murya ba (saka-tsaki) tsakanin asirtawa, da bayyanawa, da safe da marece, kuma kada ka zamo daga cikin gafalallu". [A'araf, aya ta 205]. Kuma Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, ya ce; "Misalin wanda yake ambaton Ubangijinsa da wanda ba ya ambaton Ubangijinsa, kamar misalin rayayye da matacce ne". (Duba Sahihul Bukhari tare da Sharhinsa Fat'hul Bari (11/208). Muslim ya rawaito shi da lafazin; 'Misalin gida da ake ambaton Allah a cikinsa, da wanda ba a ambaton Allah a cikinsa kamar misalin rayayye ne da matacce". (1/539).) Kuma ya ce: "Shin ba na ba ku labarin mafi alherin ayyukanku ba, kuma mafi tsarkinsu a wajen Srkin da yake mallakar ku, kuma mafi daukakarsu ga darajojinku, kuma mafi alheri gare ku daga ciyar da zinariya da azurfa kuma mafi alheri gare ku da ku hadu da abokan gabanku ku rika dukan wuyayinsu, suna dukan wuyayinku? Suka ce ka ba mu labari. Ya ce: Ambaton Allah Madaukaki". (Tirmizi (5/459), da Ibn Majah (2/1245). Duba Sahih Ibn Majah (2/316). Da Sahihul Tirmizi (3/139).)
MARWAN COMPLETE by AmeeraAdam60
MARWAN COMPLETE
AmeeraAdam60
  • Reads 21,418
  • Votes 2,356
  • Parts 35
Safwan yace, " dama inasan ganin Nazir akwai muhimmiyar maganar dana zo da ita nake san mu tattauna " yana gama faɗa mahaifiyar su Nazir ta rushe da kuka sannan tace, " Nazir baya magana hasalima baya cikin hayyacinsa baisan waye ma akansa, kallan yayan Nazir tayi ta ce, " kai je kaxo mai da Nazir " nan take ya tashi ya fice sai gashi da wheel chair da Nazir aciki sai kallan mutane yake yana zubda hawu hannuwansa da ƙafafu gaba ɗaya sun shanye, Safwan na ganinsa cikin tashin hankali yace, " Wannan ne Nazir ɗin mai ya sameshi? " wani sabon kukan mahaifiyar su Nazir ta ƙara sawa, cikin ƙarfin hali yayan Nazir ya fara magana, " aranar da mahaifinmu ya rasu Nazir yace mana zaije gidansu Maryam, to bayan y dawo muna zaune sai gani mukayi ya zabura yana ihu yana cewa bazai kuma ba, sai kuma muka ga yana ta surutai daga haka kawai sai gani mukayi ya yanke jiki ya faɗi, shikenan har yau ka ganshi ahaka kullin magani ake bashi amma ba sauƙi kullin ciwon gaba yake yi. " gaba ɗaya jikin Safwan ne yayi sanyi cikin sumutar baki Safwan yace, " tabbas Marwan ne " karaf yayan Nazir yace, " wai waye Marwan ɗin nan naji lokacin da yake ta sumbatu yana cewa Marwan kayi haƙuri, ko kuma abokin aikinsu ne dan wannan ciwon ba tantama sihiri ne. " Safwan gaba ɗaya tausayi da tsoron halin da Nazir ke ciki ya kama shi.