maman-hafeez's Reading List
8 stories
Sirrin wasu gayun by ummumaryam29
ummumaryam29
  • WpView
    Reads 16,733
  • WpVote
    Votes 575
  • WpPart
    Parts 3
It's story about greedy rich people, greedy ladies and guy with no jobs
BAI SAN DANI BA (THE GIRL HE NEVER NOTICED)  by Walida_waziri
Walida_waziri
  • WpView
    Reads 38,693
  • WpVote
    Votes 2,917
  • WpPart
    Parts 16
He's rich, she's poor, he have it all, she have nothing, he's a multimillionaire, the CEO of A.A FASHION DESIGN EMPIRE, she's just a girl with big dreams.. They meet by accident, she loves him so much, she's the girl he never noticed, she dedicated her life to him, but he doesn't know about her existence, they live in two different worlds, but faith brought them together.. Well he ever noticed her? Will she ever get the man of her dream? Will they ever unite?? Will she ever achieved her dreams??? Follow Zeenarth and Aryan, in their journey, to find out more.... HAUSA/ENGLISH LANGUAGE BOOK.. 20 VOTES AND I WILL CONTINUE. High Rank #4 - TEENFICTION. 22/6/2018 High Rank #4 - ROMANCE. 23/6/2k18 High Rank #3 - TEENFICTION. 3/7/2k18 High Rank #14 - LOVE. 71/7/2018 High Rank #1- ROMANCE. 15/10/2k18
Abin Tsoro! Kura a Rumbu(2017) by Benaxir
Benaxir
  • WpView
    Reads 20,502
  • WpVote
    Votes 1,441
  • WpPart
    Parts 13
Hausa true life story, its a lit
ALI ABBAS by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 97,068
  • WpVote
    Votes 6,990
  • WpPart
    Parts 29
Duk yanda taso ta daure wa zuciyarta yanayin datakeji abin ya faskara, duk iya qoqarinta na ganin cewar ta tsayarda hawayenta amma seda sukayi tattakin yin ambaliya daga manyan fararen idanuwanta zuwa lallausan kuncinta, zuciyarta ke barazanar fasa qirjinta ta fito, duqawa tayi ta dafe wurin ilahirin sumar kanta ta sakko ta rufe mata fuska da kai gabaki daya jin zuciyarta na shirin faso kirjin bilhaq ta fito ya sanya da iya k'arfinta ta furta "Gadangaaaaaaaa!!!!!!, Ina kashigane arayuwa? Kasan kuwa rashinka na shirin kaini lahira!!! Yaa Allah indai gadanga na raye Allah ka bayyanar dashi agareni,in kuma gadanga ya mutu Allah ka isarmana da zancen mutuwar shi daga majiya me tushe" dafe bakinta tayi da sauri ta d'ago kanta "gadanga be mutuba, inshaa Allahu bazaka mutuba semun hadu mun rayu cikin Aminci....tausayintane ya sanyashi komawa da baya a hankali, duk iya dauriyarshi seda ya zubar da kwalllahhhh....
KHADIJATUU by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 286,199
  • WpVote
    Votes 24,841
  • WpPart
    Parts 66
NOT EDITED ⚠️ Yayi kyau matuƙa, yadin ya fito da farinsa da kuma kyaun fuskarsa, Idan ka kalleshi, sai ka ganshi kamar mai cikakkiyar natsuwa da kwanciyar hankali, al-halin sune abubuwan da suka masa tawaye. A hankali ya sauke ajiyar zuciya yana lasa lip ɗinsa. Juyowa yayi yana wani taku da idan baka karance shi ba, zaka iya cewa na wulaƙanci ne da nuna isa, al-halin babu hakan a tare da shi ko kaɗan, ƙarasowa yayi gun da Khadijatu take kwance ya duƙo daidai ita, ya hura mata iska a fuska kamin ya kai hannu ya taɓa jikinta. Hannun yasa ya tallafota ta dawo saman cinyoyinsa, fuskarta na fuskantar tasa, ido ya sakar mata kamar yau ya fara ganinta, a hankali ya kai hannun ya shafa gefen fuskarta, tausayinta ne yake ƙara shiga zuciyarsa. Shi kansa yana ji a jikinsa akwai wani sirri dake tsakaninsa da haɗuwarsa da Khadijatu, sirrin da har yanzu bai san na minene ba, yana jin shi ɗin wani bangone a shafin rayuwarta, lallai idan har babu shi a ƙaddarar Khadijatu toh babu wanzuwar labarinsa a doron ƙasa, yana ji a jiki da kuma ruhinsa domin ita akayi shi, kamar yadda yake jin da a'ace ya rabu da ita tsakanin jiya zuwa yau da bai san yadda rayuwarsa zata kasance ba, bai san wane irin hali zai samu kansa ba, dan baya taɓa rasa natsuwarsa idan yana kusa da ita, idan tayi nisa dashi ji yake kamar ya rasa wani ɓangare na jikinsa. Ba sonta yake ba, dan baya tunanin zai iya buɗewa wata ƴa mace zuciyarsa, tun bayan abunda Malak tayi masa, sai dai kuma yana jin fiye da yadda yake ji idan yana tare da Malak, yana jinsa cikin wani yanayi wanda bai taɓa ji ba idan yana tare da Malak. ® 2018
ITACE K'ADDARATA by ZeeYabour
ZeeYabour
  • WpView
    Reads 139,455
  • WpVote
    Votes 6,581
  • WpPart
    Parts 57
Itace k'addarata labari ne akan wata yarinya yar shekara goma sha shida da mahaifinta ya sata a caca,akan duk wanda yaci cacar shi zai aureta,Alhaji mamman wani tsoho ya lashe cacar,Mahaifinta ya hadata aure dashi,idan ta fuskanci wulakanci da tsangwama wajen matarshi da ya'yenshi,kasancewar shi mijin hajiya ne,idan yaron gidan Imran ya kamo da sonta,Ku biyo ni dan jin ya me zai faru Imran da son matar babanshi
MATAR K'ABILA (Completed) by suwaibamuhammad36
suwaibamuhammad36
  • WpView
    Reads 434,501
  • WpVote
    Votes 30,432
  • WpPart
    Parts 58
Anwar Bankudi, the Handsome Young Millionaire ke zagaye da matan Aure uku, kowacce da salon halinta da matakin matsayinta a zuciyarsa. Shin wacece Tauraruwarsa? Rayuwar gidan Bahaushe mai cike da sark'akiya had'e da zallan zaman aurenmu a yau.
1 by billybilya
billybilya
  • WpView
    Reads 2,106
  • WpVote
    Votes 74
  • WpPart
    Parts 1
g