my reading novels
5 stories
JIDDAH by ummAimann
ummAimann
  • WpView
    Reads 32,439
  • WpVote
    Votes 1,400
  • WpPart
    Parts 18
Its all about the difficulty of life, when people you leave around them dislike, envy, and hates you.......... Like it is for jiddah, she's an orphan who's parents die and she have to stay in her grandma's place. And her grandma happens to not show her love at all, even though she tries all her best to please her, but to no avail, her grandma is not seeing that.
MAFARI..... (HARGITSIN RAYUWA) by Ummuazamm
Ummuazamm
  • WpView
    Reads 522,164
  • WpVote
    Votes 42,145
  • WpPart
    Parts 59
MAFARI...komai yana da farko, komai yana da tushe, komai yana da asali, HARGITSIN RAYUWA kan faru cikin ƙanƙanin lokaci. Duniyar daka saba da ita zata iya birkicewa zuwa baƙuwa a gareka cikin ƙanƙanin lokaci. Tafiya mabanbanciya da sauri a cikin kaddara da dai-daito
UWA UWACE... by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 289,444
  • WpVote
    Votes 31,970
  • WpPart
    Parts 49
Uwa uwace... ku biyoni ku sha labari.
NI DA ABOKIN BABANA COMPLETE BOOK 1 by Autan_Mumcy
Autan_Mumcy
  • WpView
    Reads 4,351
  • WpVote
    Votes 84
  • WpPart
    Parts 1
HausaNovel Ni Da Abokin Babana Littafi Na Daya Complete
KHADIJATUU by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 285,252
  • WpVote
    Votes 24,798
  • WpPart
    Parts 66
NOT EDITED ⚠️ Yayi kyau matuƙa, yadin ya fito da farinsa da kuma kyaun fuskarsa, Idan ka kalleshi, sai ka ganshi kamar mai cikakkiyar natsuwa da kwanciyar hankali, al-halin sune abubuwan da suka masa tawaye. A hankali ya sauke ajiyar zuciya yana lasa lip ɗinsa. Juyowa yayi yana wani taku da idan baka karance shi ba, zaka iya cewa na wulaƙanci ne da nuna isa, al-halin babu hakan a tare da shi ko kaɗan, ƙarasowa yayi gun da Khadijatu take kwance ya duƙo daidai ita, ya hura mata iska a fuska kamin ya kai hannu ya taɓa jikinta. Hannun yasa ya tallafota ta dawo saman cinyoyinsa, fuskarta na fuskantar tasa, ido ya sakar mata kamar yau ya fara ganinta, a hankali ya kai hannun ya shafa gefen fuskarta, tausayinta ne yake ƙara shiga zuciyarsa. Shi kansa yana ji a jikinsa akwai wani sirri dake tsakaninsa da haɗuwarsa da Khadijatu, sirrin da har yanzu bai san na minene ba, yana jin shi ɗin wani bangone a shafin rayuwarta, lallai idan har babu shi a ƙaddarar Khadijatu toh babu wanzuwar labarinsa a doron ƙasa, yana ji a jiki da kuma ruhinsa domin ita akayi shi, kamar yadda yake jin da a'ace ya rabu da ita tsakanin jiya zuwa yau da bai san yadda rayuwarsa zata kasance ba, bai san wane irin hali zai samu kansa ba, dan baya taɓa rasa natsuwarsa idan yana kusa da ita, idan tayi nisa dashi ji yake kamar ya rasa wani ɓangare na jikinsa. Ba sonta yake ba, dan baya tunanin zai iya buɗewa wata ƴa mace zuciyarsa, tun bayan abunda Malak tayi masa, sai dai kuma yana jin fiye da yadda yake ji idan yana tare da Malak, yana jinsa cikin wani yanayi wanda bai taɓa ji ba idan yana tare da Malak. ® 2018