fatimasidris's Reading List
57 stories
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 286,165
  • WpVote
    Votes 21,704
  • WpPart
    Parts 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
ZUCIYA....kowa da irin tasa by AyusherMuhd
AyusherMuhd
  • WpView
    Reads 660,390
  • WpVote
    Votes 34,947
  • WpPart
    Parts 89
A romantic fiction between a man who live in a wealthy family and a girl who live in a poor village, she is really innocent but as live go on she change a lot by trying to protect her love.
A GIDANAH  by AyusherMuhd
AyusherMuhd
  • WpView
    Reads 659,127
  • WpVote
    Votes 66,802
  • WpPart
    Parts 72
Duk wani abu da ya kamata ina maka shi, nice shanka, nice tufafinka, kula da mahaifiyarka, komai na rayuwa na dauke maka shi amma ka rasa abinda zaka saka min dashi sai wanan? A gidana? Ka kawota kacemin kanwarka? Na bata gurin zama, ashe karya kake min dakai da mahaifiyarka? Bazan taba yafemuku ba wallahi.
JALILAH by AyusherMuhd
AyusherMuhd
  • WpView
    Reads 1,182,941
  • WpVote
    Votes 103,726
  • WpPart
    Parts 84
A painful love story.......... Duk yanda taso bacci ya dauketa ta kasa, juyi kawai take akan yar katifarta, ina zata sa kanta? Ya zatai da rayuwarta? Ina zata sa kanta? Me ya cancanta tai? Me zata zaba tsakanin burin zuciyarta da lafiyar Mahaifiyarta? Wasu zafaffan hawayene suka zubo mata......... Ku biyoni dan jin rayuwar Jalila a tsakiyar so da ceton Mahaifiyarta,
JALALUDEEN  by AyusherMuhd
AyusherMuhd
  • WpView
    Reads 276,654
  • WpVote
    Votes 21,831
  • WpPart
    Parts 78
A painful love story.
KALMA DAYA TAK by AyusherMuhd
AyusherMuhd
  • WpView
    Reads 154,520
  • WpVote
    Votes 24,205
  • WpPart
    Parts 67
A rayuwata ban taba neman abu nawa na karan kaina ba, duk abinda aka tsaramin shi nake bi, ko inaso ko banaso abinda suka shimfidamin shi nake bi. Haduwata dake yasa zuciyata ta fara canzawa inaji kamar samunki shine cikar buri na rayuwata..... Sai dai me? Kalma guda daya tak daya kamata ta fito daga bakina ta wargaza miki rayuwa, na jefaki cikin kuncin rayuwar da nake ciki........
KAINUWA.... by AyusherMuhd
AyusherMuhd
  • WpView
    Reads 624,450
  • WpVote
    Votes 46,910
  • WpPart
    Parts 101
A historical love fiction. A man who become blind by those who are eager to make him disappear from the world, he then meet a girl who help him get his feet back. As he can see again he try to overcome the hardship that is ahead of him, get revenge to those who want to kill him and those who envy him.
NI DA PRINCE   by AyusherMuhd
AyusherMuhd
  • WpView
    Reads 309,704
  • WpVote
    Votes 14,358
  • WpPart
    Parts 40
A 2013 love story. Labari akan d'an Sarki Salman da yarinya Salma.
Zuhraa❤❤ by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 254,495
  • WpVote
    Votes 14,447
  • WpPart
    Parts 60
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹 Read and find out.....