Muneerat__
- Reads 1,292
- Votes 42
- Parts 1
A plaza suka hadu da ita, Abdul dai ya kasance bahaushe, itakuma mama takasance FAKANCI, soyayya suka soma kullawa tsakaninsu kamar dawasa har yakaiga yakasance mai karfi, sai dai wani abin kuma shine mahaifin mama yakasance mutum mai al'ada ne shiyasa yadau alwashin aurar da yarsa ga yarensa wato FAKANCI! Shin Abdul nazuwa ya aure mama kuwa? Mahaifinta zai amince kuwa?, duk amshoshin suna littafin SHAUKIN SO!!!