rufaidat's Reading List
18 stories
Komai Nisan Dare | ✔ by Aysha-Shafiee
Aysha-Shafiee
  • WpView
    Reads 59,146
  • WpVote
    Votes 4,274
  • WpPart
    Parts 21
Sarauta, Mulki, Soyayya, kalubale, da kuma kaddarar rayuwa.
MR MA'ARUF by Seemaluv
Seemaluv
  • WpView
    Reads 37,997
  • WpVote
    Votes 1,207
  • WpPart
    Parts 8
"Innalillahi Wa inna ilaihi raji'un... Ummi? Ummi don Allah ki tashi, Ya salaam! Yaya Haidar ku zo don Allah Ummi tana convulsion..."
Kururuwan Sheɗan  by Ummu-abdoul
Ummu-abdoul
  • WpView
    Reads 9,769
  • WpVote
    Votes 349
  • WpPart
    Parts 3
Sadiya matar aure ce da ta sabar ma rayuwar ta iyo ka kafafen Sada zumunci na yanar gizo, har ta kai ga gamuwa da gamon ta. Ta shagala tana gaf da amsa Kururuwan Sheɗan, se Allah ya fargar da ita cewan hanyar ba mai ɓullawa bace
muwaddat  by hauesh
hauesh
  • WpView
    Reads 156,802
  • WpVote
    Votes 4,242
  • WpPart
    Parts 15
"auwal ni ko sai nake ganin kamar kayi kankata a batun soyayya balle kuma akai ga batun aure ,yanzu fa kake shekara 22 a duniya , ba soyayya ce ta dace da Kai ba, karutu ne ya dace da rayuwarka, bugu da k'ari ita wacce kake so din ta girmeka . ya dubi mahaifiyarsa kamar zaiyi kuka yace" ni kaina nasan soyayya bata dace dani ba, ban san ya'akayi zuciyata ta afka wannan lamarin mai wuya misaltuwa ba ,zuciyata bata yi shawara da ni, na dauki abun amatsayin wata jarabawa ce daga Allah,.. ki yarda ummi ki amince ki bani auren diyarki muwaddat, ni ita kadai nake so,duk rayuwar da babu ita to babu auwal .. faiza idanunta taf da ruwan hawaye ta dubi auwal cikin muryar kuka tace " in har zaka iya son yayata data girmemaka ,ni mai zai hana ka so ni, tunda nima jininta ce uwa daya uba daya, gashi Allah ya jarabeni da matsanancin soyayarka, nice daidai da kai ba yan'uwata ba, ni yafi dacewa kaso takarasa mgnr tana kuka.. auwal batare daya dubeta ba yace "nayi rantsuwa da Allah har yau sama da shekara sha takwas kenan ban taba kaunar wata diya mace ba sai yayarki muwaddat, ban taba jin sonki na daidai da second daya ba, ni matsayin k'anwata na d'aukeki, amman batu na soyayya babu shi atsakaninmu, muwaddat ce acikin kokan raina, ina sonta tamkar raina ,ita kad'ai ce macen da nake jin zata kashe iya kashe min ki shi ruwan danake d'auke dashi na tsawon shekaru.......
MATAR ABDALLAH.. by Feedohm
Feedohm
  • WpView
    Reads 219,703
  • WpVote
    Votes 14,268
  • WpPart
    Parts 32
MATAR ABDALLAH.. A Firgice tace "Na shiga uku.!Me kake sha Abdallah? Murmushi ya sakar mata yana fad'in "Giyane ko kema zaki sha Matar Abdallah.? Fitowar yar budurwa daure da towel ya katse mata abunda tayi niyyar fad'a. Dukan kirjinta ya tsananta yayin ta kasa furta kalma ko daya. "Meet my ex-friend Matar Abdallah." ya fad'a tare da nuna matashiyar budurwar. "Impossible Abdallah.! "I will make it to be possible Matar Abdallah." Ya fad'a dauke da dariyar dake nuna alamomi da yawa. ** "Allah ya isa Abdallah wallahi baran tab'a yafe maka ba a rayuwata Tsinanne la'anannen Allah " Tattausan murmushi ya sake lokacin da yake daura towel a k'ugunshi yana fad'in "Ki dinga jam'i Matar Abdallah, tsinannu, la'anannun Allah, ni kam na yafe maki." Har ya juya ya kuma juyowa tare da jefa mata wani irin mahaukacin kallo yana fad'in"Matar Abdallah ki taimaka ki wanke Abdallahn ki yau mana." MATAR ABDALLAH
A DALILIN 'DA NAMIJI by FareedaAbdallah
FareedaAbdallah
  • WpView
    Reads 23,687
  • WpVote
    Votes 1,699
  • WpPart
    Parts 32
Labarin yarinyar da ta tsani Maza.. cikinsu harda Mahaifinta. Tasha alwashin gudanar da tsaftatacciyar rayuwa ba tare da 'Da NAMIJI ba. ko hakan zai yiwu?
Hilwa. by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 1,866,775
  • WpVote
    Votes 41,036
  • WpPart
    Parts 13
Hilwa Haroun, a spirited girl from a small town in Nigeria, relocates to the bustling city of Abuja, hoping for a fresh start and new opportunities. However, adapting to her new life proves to be a challenging journey filled with unexpected twists. As she navigates the fast-paced lifestyle and the complexities of a blended family with contrasting personalities, Hilwa struggles to find her place in a world that feels foreign. Just when she begins to settle in, a shocking revelation turns her life upside down, presenting her with a challenge she never anticipated. Faced with emotional turmoil, Hilwa must confront her fears. Will she be able to embrace the changes and accept this unexpected turn of events with an open heart, or will it push her further away from the life she longs to build? Join Hilwa on this exhilarating and poignant journey as she learns to balance love, family, and self-discovery in a city that promises both excitement and uncertainty. It's a bumpy, emotional and an exciting ride. BETWEEN TWO WORLDS. H I L W A. ~ H E L WA.
ASMAUL~HUSNA by Miss_Hafsy
Miss_Hafsy
  • WpView
    Reads 37,104
  • WpVote
    Votes 1,287
  • WpPart
    Parts 19
#5 in general fiction 15/oct/2017 # 3 in destiny 6 sept 2018 Labari ne akan wata nutsatsiyar budurwa me ilim da tarbiya me suna Asmaul Husnah wadda ta tsinci kanta da auran wani takadirin matashi mara tarbiya wanda ya maida shashaye da sauran mugayen dab'iu halayensa, iyayensu sun hada auren ne dan a zatansu zata zamo Silar shiryuwarsa sai dai kash.......
SULTAN {Preview} by AmirahJulde
AmirahJulde
  • WpView
    Reads 514,148
  • WpVote
    Votes 52,595
  • WpPart
    Parts 47
#1 in Sultan, more times than I can count. "Promise me, promise me oh brother, that you will take care of Sultan, promise me you will rule this Empire justly and truthfully in my absence. Promise me you will guard the throne for him, and when he reaches the age of 21, promise me you will marry a righteous woman for him and make him Emir."
💫🌼FatimaBintuZarah (Binafa)🌼💫 by khaair
khaair
  • WpView
    Reads 181,654
  • WpVote
    Votes 8,993
  • WpPart
    Parts 49
Fatima is the only child to her parents, who grew up with so much love around her, until her father took a second wife. She embarked on the journey of life like every human. Amidst her journey, came Aliyu and Mubarak, twins who would die for her, and Kabir on the other hand who loved her as much. She found herself in a love triangle, family feud, betrayal, health issues and life fight back. Will she live happily ever after? Warning⚠: This story contains mature themes and sexual contents.