fatidaud's Reading List
27 stories
North prince charming  by Naz_unscripted
Naz_unscripted
  • WpView
    Reads 41,903
  • WpVote
    Votes 3,403
  • WpPart
    Parts 28
A romantic Northern Nigerian story, story of laila's journey on a search of her prince charming. Is there a prince charming in the north of Nigeria? Will she find one? Let's find out. Join me in this beautiful rollercoaster ride, your time will be worth it. #2 🥇 in #shortwritings February 2022 #1 🥇 in #shortwritings 27th may 2022 #1 🥇 in #sunna 27th May 2022 #1 🥇 in #nigerian 09th October 2025
ZANYI BIYAYYA by asmasanee
asmasanee
  • WpView
    Reads 42,999
  • WpVote
    Votes 2,832
  • WpPart
    Parts 29
It All About love nd destiny of life
The Tahajjud Prayer by yazztaj
yazztaj
  • WpView
    Reads 47,307
  • WpVote
    Votes 3,357
  • WpPart
    Parts 11
Bismillah Rabbi zidnee Ilman "My Lord! Increase me in my knowledge" Assalamu alaykum warehmatullaahiwabatakatuhu everyone. The best prayer after obligatory prayers is the night prayer. Allah descends to the lowest portion of the heaven in the last third of the night, and asks if there is anyone supplicating, so that He may respond to this supplication, and if there is anyone is asking for something so that He may grant it to him, and if there is anyone seeking forgiveness so that He may forgive him. So,.What is Tahajjud ? What is the time to offer Tahajjud? Tips for Tahajjud! How many numbers of Rak'ah/units of salaah to be offered? What is Qiyaam-ul-Layl ? What's different between Tahajjud and Qiyaam-ul-Layl ? And many more things you get to know from this book. in shaa Allah Note: This Book Has Changed Categories (Unfortunately) Due To The Wattpad Guidelines.
BAKING BREAD AND CAKES RECIPES by casheerose
casheerose
  • WpView
    Reads 38,259
  • WpVote
    Votes 511
  • WpPart
    Parts 48
KYAKKYAWAR ALAK'A by ZulayheartRano89
ZulayheartRano89
  • WpView
    Reads 44,535
  • WpVote
    Votes 2,384
  • WpPart
    Parts 42
Labarin Yarima Hafiz da Ummuna Salmah
Stories From The Quran by yazztaj
yazztaj
  • WpView
    Reads 21,795
  • WpVote
    Votes 1,481
  • WpPart
    Parts 8
Bismillah Rabbi zidnee Ilman "My Lord! Increase me in my knowledge" In sha Allah Will be sharing stories behind the revelation of surahs from the Quran. 1|8|16
BABU WAIWAYE by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 72,956
  • WpVote
    Votes 4,644
  • WpPart
    Parts 24
Bugun zuciyar tane ya qaru, ganin shigowar Al'ameen gidan, ktchen take qoqarin shigewa sanda ya qaraso gabanta ya murtuqe fuska hade da ce bayan ya qura mata manyan idansa "Ina sanin meye asalinki? Wacece ke? Wannan aikin dakike beyi kamada jikinki ba sam, alamomin ki da komai be sanar dani cewar daga wani mugun gida kika fito ba meya kawoki london? Tayaya ma kikazo? Dayaya kika soma wannan makarantar me tsada? Mesa kika saka kaya masu tsada kuma kina aikatau?" Hawayene ya dararo mata amma batayi magana cikin bacin rai yace "Wani karuwanki ne ya biya miki da kuka rabu yace baze kuma biya ba?" Da sauri ta dago ta kalkeshi ido cikin ido tana ci gaba da zubar kwalla,yaci gaba "Idan ba haka ba sanar dani dalilinki na zuwa london da kuma ya akayi kika zo? Kuma waye iyayenki inane garinku a niger? Sosai ta masa kallon na gaji da tsayuwa shida kanshi ya sani koda ze shekara magana bawai tankashi zata yiba,da saurinta kuwa ta juya zuwa ktchn aikam wani hankad'ota yayi seda ta buga goshi!!!!
A DUNIYARMU✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 40,043
  • WpVote
    Votes 2,202
  • WpPart
    Parts 11
Aisha shukrah.
EZNAH 2016✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 468,033
  • WpVote
    Votes 48,891
  • WpPart
    Parts 41
It's all about destiny...
KE NAKE SO by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 182,868
  • WpVote
    Votes 12,533
  • WpPart
    Parts 19
#1 sacrifice 21/08/2020 #5 in romance 27/09/2016 "Malam, ka yi kuskure, idan ka na tunanin zaka canza min ra'ayina a minti biyar". "Ko za ki gwada ki gani?" Ya tambaya, yana murmushi, ita ta rasa ma yadda aka yi ya iya murmushi, da dai ba ta ganin hakan a tare da shi. Ta kan dauka shi haka Allah ya halitto shi, duk lokacin da ta samu ganinsa a rayuwarta, sau daya ta taba ganin murmushinsa, ko ba da ita ba, idan tana wurin, baya yin murmushi da kowa. Ta danne zuciyarta, sannan ta zauna, don ita ko ganinsa ma ba ta son yi, bayan abin da ya yi jiya. "Tambaya na ke son na miki. Shin Alhaji Yusuf da ki ke son ki aura, kin tabbata ya damu da farin cikin ki, ko kuwa bacin ranki?" "Wace irin tambaya ce wannan?" Kallonta yake yi kamar zai hadiyeta "Ki amsa min, me ya sani game dake?" Kafin ta ba shi amsa ya ci-gaba. "Shin ya san cewa ba ki son turare mai karfi, saboda ki na da Allergy, ko kuwa ya san idan kin sha ruwan sanyi ciwon Agalawarki na tashi? Ko kuwa kin fi son kasancewa cikin mutane ki yi walwala. Ya san da cewa ba ki amfani da Salary dinki, sai dai ki yi hidima wa wadanda ki ke so?" Ya numfasa cikin murya kasa-kasa ya-ce. "Ya san cewa ba kya son shi?" This is the limit. Ya kai ta makura. "Yaya aka yi ka san duk wannnn a tare da ni?" "Saboda Jidda, na sanki. Na san komai game dake every. Little. Detail. na sani". Ya fada cikin wani yanayi mai tsinka jiyoyin jikin mai saurare. "Well, abinda ba ka sani ba, shi ne ka bata kan batun Alhaji Yusuf, domin kuwa SHI NA KE SO!