rahmaadam246's Reading List
172 stories
SAMU YAFI IYAWA by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 216,250
  • WpVote
    Votes 13,058
  • WpPart
    Parts 20
Its all about Abusive marriages ,sex and loyalty.
MUTUM DA DUNIYARSA...... by BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Reads 129,790
  • WpVote
    Votes 9,449
  • WpPart
    Parts 41
Wannan labari labarine da ya taɓo rayuwar da mafi yawan mata ke fuskanta a wannan rayuwar, tare da rayuwar kishi na gidajen aurenmu, da nuna jarumtar mazan ƙwarai da ke aiki da hankali da ilimi wajen tafiyar da ragamar rayuwar aurensu. Magidanta da yawa basa son a haifa musu ƴaƴa mata, abin kuma zai baka mamaki idan zaka tarasu wajen buƙatar jin dalilinsu, musani UBANGIJI ya fimu sanin mu su wanene? miyasa yayimu jinsi-jinsi, yare daban-daban, zuri'a daban-daban. kai dai ka roƙi ALLAH ya baka mai albarka kawai shine magana.
CHASING THE HEART CRAVINGS (BIN ABINDA ZUCIYA KESO)  by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 53,960
  • WpVote
    Votes 1,297
  • WpPart
    Parts 25
A girl that do drugs and a Soja that fight drugs, kakakara kaka.
Alqulub Haris (COMPLETED)✔ by Hairanumar
Hairanumar
  • WpView
    Reads 105,132
  • WpVote
    Votes 3,690
  • WpPart
    Parts 7
#25 in Mystery/ thriller "You are here only to bear me a child" He said furiously. "A child" she paused "In sha Allah I will give you that child" She turned and left him, alone with his fury. She did bear him a child, one whom all cherished. A child he loved more than himself, a child who loved him equally. But in a world of corruption and shady games of politics, a world where even the most innocent souls have that little secret would it be possible to keep the ones you love, to save the dear lives of the one that matter the most. This is a love story unlike any other. This is the love story of a father and a daughter, the bond between Zahra and Sahabi. What happens when one is taken out of the picture?
Bakuwar Fuska by PrincessAmrah
PrincessAmrah
  • WpView
    Reads 41,518
  • WpVote
    Votes 3,871
  • WpPart
    Parts 50
"Babu wata mace da nake son kasancewa da ita bayan ke Boobah. Babu macen da zan iya rayuwar aure koma-bayanki. Ki amince ki share mini hawayena, na yi alkawarin share miki naki hawayen, na baya, na yanzu, da kuma na gaba wanda ba na ma fatansu, zan kokarta yaki da su ta yadda za su nisance ki, ke da hawaye sai dai na farin ciki, da izinin Ubangijin al'arshi mai girma." Cewar Ishraq Sulaiman, hannunshi dafe da zuciyarshi da ke bugawa da sauri.
Najma da Mahir by Fatima_writes_
Fatima_writes_
  • WpView
    Reads 10,240
  • WpVote
    Votes 600
  • WpPart
    Parts 19
"Ga wannan sunanshi 'Dan aike' domin ko in ya je dawowa ya ke, an hadashi ne da majinar damisa mai mura,jelar'beran da bai taba satar daddawa ba,da kuma hakorin muzuru mai kimanin kwana cassa'in, ya yarda ke tun bai san miye yarda ba,a coffee za ki 'diga, 'digo biyu ina jaddadawa!!!, ki bawa Anisa ita zata hada ta kai masa, ba so ba ko zuciyarshi ce a jikanta ba zai aure ta ba, Anisa zai aura,amma duk ranar da Najma ta furta mai da kanta tana son shi ki Kuka da kanki don babu Ruwan Boka Mugu" Ya fada yana zare idonshi da ya sha farin kwalli. *** Gishiri ya ji a bakinshi mai hade da ruwa, lokacin ne ya gane ba ita take bu'katar handkerchief din da ya bata ba shi ke bukata, yaushe rabon da ya yi kuka? Tun ranar da ta yi wani ciwon ciki mai cike da azaba, ya bawa kanshi amsa yana goge majinar da ta samu damar zubo masa, zuciyar sa ce ta kuma tarwatsewa a karo na ba adadi jin kalaman da ke fitowa daga bakinta dukda cewa a wurinshi sun fi kama da aman wuta mai zafi, so yake ya ce mata 'I love you ' kalmomin da tun bata fahimtar magana yake fada mata saidai yau ya kasa,wani abu mai kama da Zuma rock ya danne masa harshensa da zuciyarshi kuma sai bitarsu yake kamar almajiri ya rike allonsa. Dumm zuciyarshi ta buga a karo na uku tun bayan da ta fara magana,bakin shi ya bude wanda ya yi sanadiyyar zubowar yawun da bai san da shi ba a yayinda ya cigaba da kallonta kamar wanda ya ga Tinkiya da'Ture ka ga tsiya' daurin yan mata masu ji da kansu. *** "Haba Yayana 'dan baki!Ya kake so in yi da rayuwata ne?Na san ba Anisa kake so ba ni kake so ba sai ka fada min ba wallahi na sani, amma ka ki ka nemi aurena tun tuni? Mai kake jira? Hmmm, Ya Mir me ya sa ka canza min gaba daya? na yi ta kokarin in jure na kasa saboda zuciyata ba zata iya ba,Nisanta kanka da kake yi da ni 'kara tarwatsa min zuciya yake, Ka yi sake har Abbu ya hada aurena da Ya Jamil,gobe za a daura tunda haka ka zaba you have 24 freaking hours to decide, abinda na sani shi ne I LOVE YOU WALLAHI DA GASKE..."
Doctor Laylah. by Mrsjmoon
Mrsjmoon
  • WpView
    Reads 6,775
  • WpVote
    Votes 297
  • WpPart
    Parts 16
A real love with fight
FATU A BIRNI (Complete) by suwaibamuhammad36
suwaibamuhammad36
  • WpView
    Reads 74,074
  • WpVote
    Votes 2,341
  • WpPart
    Parts 18
"I promise you Mami, zan nemo miki ƴar'uwarki a duk inda take a faɗin ƙasar nan. SULTAN promises you that." Sultan ya shiga ya fita, har ya aikata abunda ba'a tsammani domin ya cika wannan alƙawari da ya ɗaukawar mahaifiyarshi, aka yi dace ya gano inda take. Wani abun takaici shine a maimakon ya samu ƴar'uwar Maminshi kamar yanda ya ci buri, sai ya haɗu da ƴarta kwalli ɗaya tak da ta haifa a duniya ta bari cikin ƙauyanci da kuma rashin wayewa. Baƙin cikinshi bai tsaya a nan ba, domin dattijon da yake riƙe da ita a take ya aura masa yarinyar ba tare da ya iya kaucewa wannan mummunan ƙaddaran ba. Ya tafi ya barta ba tare da ya sake waiwayarta ba, ya kuma tafi da wani kaso na zuciyarta ba tare da ya sani ba. Fatu (Fatima) ta ji haushi, sannan tana cikin baƙin cikin tafiyar da mijinta yayi ya barta. Tun tana tsumayinshi tana fatan ya dawo ya ɗauketa, har zuciyarta ta daskare da tsantsar tsanarshi na wofintar da ita da yayi, da kuma banzatar da igiyar aurensa dake kanta. Tayi alƙawarin ɗaukan fansa, ta kuma yi alƙawarin raba tsakaninsu ko da duniya zasu taru su hanata. Sai ta nemo shi a duk inda yake. Ta shiga cikin Birni nemansa, a nan kuma ƙaddara ya gifta tsakaninsu suka haɗu a lokaci da kuma yanayin da basu yi tsammani ba. Shi kuma ganin kyakkyawar baƙuwar fuska mai ɗauke da kamala, ya sashi faɗawa cikin sonta dumu-dumu ba tare da ya shiryawa hakan ba, kuma ba tare da ya gane cewa Matarsa ce ta Sunnah ba, Halal ɗinsa. Me zai faru idan Fatu ta haɗu da mutumin da ta ƙullata tsawon shekaru a yayin da shi kuma yake jinta a zuciyarsa tamkar ruhinsa? Me kuma zai faru Idan wasu sirrikan suka bayyana a lokacin da ba'a shirya musu ba? Fatu mace ce ɗaya mai hali mabanbanta; Fatu- Matar Sultan. Fatima- Budurwar Sultan.
BEING BILAAL'S WIFE (Completed) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 1,732,641
  • WpVote
    Votes 11,029
  • WpPart
    Parts 7
THIS BOOK IS NOW A PREVIEW It wasn't the color of his eyes, or how they were hooded and look almost half asleep, everything took on life as long as she stared into his eyes. It was what she saw in them, what he made her see, how he looked at her, there was not a single stare of his that hadn't plunged her more in love with him, with his eyes he made her feel loved, he reprimanded her with them and he made her toes curl under her feet. All the deep, dark twisted side of him became opened to her, through his eyes, at his expressive best, or when they shifted to conceal a pain that he was sure revealing that would cause her pain. His Hazels. *** If Being Bilaal's wife came with a price, it was a tag worth every cent, every pain and sacrifice she'd made all her life..
SAMHA by GaskiyaWritersAsso
GaskiyaWritersAsso
  • WpView
    Reads 8,434
  • WpVote
    Votes 200
  • WpPart
    Parts 5
Labari mai ban nishaɗi...nm.mm