user68493815's Reading List
14 stories
KURKUKUN ƘADDARA by BossBature88
BossBature88
  • WpView
    Reads 2,970
  • WpVote
    Votes 32
  • WpPart
    Parts 1
Story Of ANGEL the Amazing warrior, Labari mai matuƙar ban aljabi da ruɗarwa, Haɗe da sarƙaƙiya, Gidan Kurkukun ƙaddara Gida ne Da ake Kai ƙananun Yara amatsayin Prisoners babu shige babu fuce, babu addini, Abinci sau ɗaya arana, Angel ta kasance ɗaya daga Cikin Yaran da aka sadaukar zuwa ga kurkukun ƙaddara........
KOWANNE BAKIN WUTA by fadeelalamido
fadeelalamido
  • WpView
    Reads 62,353
  • WpVote
    Votes 3,372
  • WpPart
    Parts 46
labrin yana dauke wa wani muhimmin darasi
MAKIRCI KO ASIRI  by _bambiee
_bambiee
  • WpView
    Reads 64,016
  • WpVote
    Votes 6,193
  • WpPart
    Parts 26
Suna zaman Amana da matarshi babu wanda ya taba jin kansu, daga shigowar Mufeedah gidan ta wargaza masu zama ta raba kan ma auratan ya tsani Ramlah ko sunanta bai san a fada gabanshi.
ZAINABU ABU (COMPLETED) by SaadatuYusufBabba
SaadatuYusufBabba
  • WpView
    Reads 68,508
  • WpVote
    Votes 3,075
  • WpPart
    Parts 20
ZAINABU ABU ta taso a babban gida cikin gata duk da maraicin mahaifiyarta da tayi tun tana yar qanqanuwa. Duk yadda ta so haka take yi a Al'amuran rayuwarta ba tare da shakka ko tsoron komai ba. Salmanu wanda ya zama zabin yayarta da yayanshi ya zama mijinta ba tare da ta amince da hakan ba.
DANGIN MIJI (2014) by Benaxir
Benaxir
  • WpView
    Reads 38,589
  • WpVote
    Votes 1,563
  • WpPart
    Parts 11
Hausa love story, in the Era of inlaws
A HAUSA STORY (ZURI'A) by aeesha_hussain
aeesha_hussain
  • WpView
    Reads 62,366
  • WpVote
    Votes 2,832
  • WpPart
    Parts 61
This story is all about Family, love, jealousy, betrayals, Romance, Crime_rate, and of course Drama..... It is written in Hausa Language, So I hope you guys will enjoy the wonderful Hausa Novel??? (Kada kubari abaku labari)
LABARIN JIDDERH  by Xeeebellss
Xeeebellss
  • WpView
    Reads 79,122
  • WpVote
    Votes 4,145
  • WpPart
    Parts 67
Read and find out.
UKU BALA'I (Completed) by Kamala_Minna
Kamala_Minna
  • WpView
    Reads 66,985
  • WpVote
    Votes 3,738
  • WpPart
    Parts 77
"kin gama aikin ki don haka ga tukuicin ki". Ya fadi yana sanya hannu cikin aljihunsa yana zaro bandir din yan dubu dubu guda biyu ansa tayi tana mai kau da fuska kamar bata so ba. "Sannan kuma wannan lamarin ya kasance tsakanina da ke in har naji labari mai kama da shigen wannan lamarin kin san Allah sai kin bar filin duniyar nan". Ya karashe fuskarsa a daure kamar bakin hadarin dake kokarin zubda ruwa. Ko a jikin ta bata nuna damuwa da maganganunsa ba illa tsaki da tayi can kasar makoshi ta na balle murfin motar ta fice Khairiyya dake takure bayan mota ta duba da wani irin yanayi na tausayawa tana faman gyaɗa kai kafun ta dubi Alhaji Mati. "batar da sunanka sananne ka aro na banza ka sakawa kan ka akan wani KUDIRI naka na daban...Uhmm ba na ganin wanda ya isa rikakken mutum mara tsoro zai fito da wannan salon na boye sunan sa domin duk wanda yake so ya fado DUNIYAR SHAHARA a wani fanni da sunan sa ya kamata a san shi ko an rufe babin sa ba za taba mantawa dashi ba da abin da ya aikata". Tana gama fadin haka ta buga murfin motar da karfi yan yatsunta biyu ta dagawa Khairiyya wacce a wannan lokacin ta dago da kanta tana dubansu su duka biyun cikin yanayin na rashin inda suka dosa a tsakanin su. "Hajiya Layla" Ya fadi da murmushin mugunta a laɓɓansa kafun ya dora. "...abu daya zai sa na kyale ki a filin duniyar nan shi ne wannan yarinyar da kika bada takomashin taimako har na same ta saboda ita ce hanyar samun arzikina da nake burin cimma wa wannan dalilin zai hanani yi miki komai amma duk da haka ki tsumaye ni ina nan tafe". yatsine fuska tayi kafun ta juya ta fara takawa kan kafafuwanta. Dariya yake yi sosai da sosai har yana buga sitiyarin motar kafun ya tsagaita kamar daukewar ruwan sama fuskar nan tashi ya haɗe ta waje daya kafun yayi wa motar ki ya fizge ta kamar mai kokarin tashi sama.
MIJINA HASKEN RAYUWATA by bilkisubilya
bilkisubilya
  • WpView
    Reads 36,596
  • WpVote
    Votes 3,059
  • WpPart
    Parts 18
kai din wani haske ne na rayuwata,saboda haka bani da wani miji bayan kai,duk wata gwagwar Maya zamu shata tare kuma mu tsira tare YUSRA. Bata dace da kai ba,saboda kai ba haske a rayuwarka sai duhu,ni kuma hasken rayuwarta ce ADNAN. Sai dai kuwa kada ya sameta,idan Dan ban zamantu mai kamun kai ba shiyasa ake man iyaka da ita,lallai idan na aureta zata zama hasken da zai haska rayuwata,in kuma ba haka ba sai dai kuwa ya rasa YAZEED
SULTAN {Preview} by AmirahJulde
AmirahJulde
  • WpView
    Reads 513,994
  • WpVote
    Votes 52,595
  • WpPart
    Parts 47
#1 in Sultan, more times than I can count. "Promise me, promise me oh brother, that you will take care of Sultan, promise me you will rule this Empire justly and truthfully in my absence. Promise me you will guard the throne for him, and when he reaches the age of 21, promise me you will marry a righteous woman for him and make him Emir."