Fateemahas's Reading List
34 stories
MAKANTAR ZUCI  by Ummu-abdoul
Ummu-abdoul
  • WpView
    Reads 19,353
  • WpVote
    Votes 2,950
  • WpPart
    Parts 15
Rayuwa kan zo ma kowa da kalar qaddarar sa, walau khairan ko akasin hakan. A duk yanda ta zo maka da kamata yayi ka rungume shi cikin gode ma Allah akan sauran ni'imomin da ya maka ba tare da sanya damuwa ba. Zainab (Amra) da Fatima (Amma) suna cikin ya'yan da duk faɗin unguwar su babu kamar su. Ba unguwar kaɗai ba hatta dangin su ba wanda ya samu gata sama da su. Mahaifin su ya yi kokarin saka su a makarantu masu tsada don yana biyan sama da miliyan a kudin makarantar kowacce a cikin su, sannan daidai da ruwan da su ke sha ya tabbatar da mai tsada ce. Hakan ya sa mutane ke jin haushin mahaifiyarsu da duk da faɗin ya maida aurensa da Mahaifin su yayi a kanta, kin dawowa ta yi. Mutane kan kira ta da sakarya mai gudun arziki, wasu na dangantata da wa'inda ko a duniya ba su da rabo balle a kiyama, duk ta haɗa tayi biris da su har sai lokacin da amaryar sa ta kama shi dumu-dumu yana aika aika da ɗiyar cikin sa. "Anty duk ranar da kika san wani irin miji kike aure zaki dena biye masa wajen tsine min, sannan za ki yi da na sanin kasantowarshi cikin qaddarar rayuwar ki" su ne kalaman da ya dawo mata sabuwa a zuciya, rufe ido tayi cikin burin ta bude su akan Amma ko ta nemi gafaranta amma inaa Amma tayi mata nisa, nisan da ba zata iya kamo ta ba balle har ta nemi gafaranta. BAN YARDA A KWAFE MIN SHI DAGA KAFAR WATTPAD BA, YIN HAKA SHIGA HAKKI NE. ZAI DINGA ZUWA SAU ƊAYA A SATI SANNAN RANAR DA AKA KAMMALA ANA IYA NEMAN SA A RASA SAI A SHAFIN OKADA. INA SONKU IRIN SOSAI DA SOSAI DINNAN. INSHA'ALLAH BA ZA KI YI DANA SANIN TAFIYAN NAN BA.
WATA KISHIYAR (ALKAHIRI CE KO SHARRI) by MaryamahMrsAm
MaryamahMrsAm
  • WpView
    Reads 147,412
  • WpVote
    Votes 10,251
  • WpPart
    Parts 67
Labarin Soyayya, Sadaukarwa, Yaudara, Tuggu da Makirci.
ZAGON ƘASA by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 101,318
  • WpVote
    Votes 8,213
  • WpPart
    Parts 37
The Story Of three family. NAMRA FAMILY. DR. HILAL FAMILY. KALSOOM FAMILY. Sunan Novel ɗin *ZAGON ƘASA* Green snake under green grass, people with two colors. A tension, Schemed Novel of slut. Witness to regret. Witness to love. Witness to tears. Witness to revenge
KALMA DAYA TAK by AyusherMuhd
AyusherMuhd
  • WpView
    Reads 152,243
  • WpVote
    Votes 24,196
  • WpPart
    Parts 67
A rayuwata ban taba neman abu nawa na karan kaina ba, duk abinda aka tsaramin shi nake bi, ko inaso ko banaso abinda suka shimfidamin shi nake bi. Haduwata dake yasa zuciyata ta fara canzawa inaji kamar samunki shine cikar buri na rayuwata..... Sai dai me? Kalma guda daya tak daya kamata ta fito daga bakina ta wargaza miki rayuwa, na jefaki cikin kuncin rayuwar da nake ciki........
DELUWA WADA by lamtana
lamtana
  • WpView
    Reads 18,788
  • WpVote
    Votes 2,322
  • WpPart
    Parts 17
Ban taɓa gaya maka ba ne Ya Annur, amman bari yau zan faɗa maka. Wannan matar taka da kake kira da 'da wani abu', ko da baka aureta ba, lalle ne sai jininka ya fita daga jikinta ta kowacce irin saɗara!
TAGWAYE by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 38,853
  • WpVote
    Votes 2,036
  • WpPart
    Parts 21
If you are looking for a story that will touch your heart and soul, this is it.
Maimoon by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 857,230
  • WpVote
    Votes 58,999
  • WpPart
    Parts 82
It is a story about a typical Fulani Muslim girl with a perfect background and up bringing from a very wealthy family, who later meet with a destiny that totally changed her and left her hanging on a thin thread of her real self. It is a story about love, sacrifices for love and the consequences of that. Maimoon will bring tears to your eyes. Main Characters: Moon: Very beautiful, intelligent and well mannered girl from a very rich family. A girl 'loved by all' as stated by her envious sister. Ibrahim: A poor yaroba handsome charmer. Madly in love with Moon but have low self assurance. Sultan: A hot tempered, spoiled rotten rogue. A prince, who harbours a life changing secret.
Aisha_Humairah by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 759,181
  • WpVote
    Votes 63,974
  • WpPart
    Parts 77
It is a story about two sisters that are like the two sides of a coin, totally different yet part of each other. It is a story about loneliness, sadness, discrimination, hypocrisy, self pity and of course love. Get your handkerchiefs ready because this story will bring you tears. Enjoy
AUREN KWANGILA  by Sumayyahtakori1988
Sumayyahtakori1988
  • WpView
    Reads 30,318
  • WpVote
    Votes 710
  • WpPart
    Parts 11
Raunin zuciyar RAYHANAH-RAHANE.......da tsananin kishin data ke dashi akan mijinta uban 'ya'yan ta IBRAHIM MANSUR TAKAI, bai hanata kokarin saka khairan da khairan ba, bai hana ta maimaita kwatankwacin abinda aka yi mata ba shekaru ashirin a baya, bai hana ta barin YA HIMU ya nuna kansa matsayin cikakakken _replica_ ga Baba Dacta ba, wanda hakan ya kara daga darajar ta, ya daga martabar ta da kimar ta a zuciyar IBRAHIM.....!!! -Takori