Book hausa
40 stories
KOWANNE BAKIN WUTA by fadeelalamido
fadeelalamido
  • WpView
    Reads 62,353
  • WpVote
    Votes 3,372
  • WpPart
    Parts 46
labrin yana dauke wa wani muhimmin darasi
KUKAN KURCIYA by Sadnaf
Sadnaf
  • WpView
    Reads 111,782
  • WpVote
    Votes 10,612
  • WpPart
    Parts 30
Labarai mai tab'a zuciya
💫Noorul Huda💫 by habiebahlurv
habiebahlurv
  • WpView
    Reads 39,655
  • WpVote
    Votes 1,229
  • WpPart
    Parts 15
labarin soyayyar musulmi da Christian.. labarin mai ilimantarwa fadakarwa da nishadantarwa
AMINAN JUNA!.  by Zarah_bb
Zarah_bb
  • WpView
    Reads 3,550
  • WpVote
    Votes 343
  • WpPart
    Parts 23
Sun kasance AMINAN JUNA tun suna yara amma sai da ya bi duk wata hanya dun ganin ya raba su.
A DUNIYARMU✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 40,112
  • WpVote
    Votes 2,212
  • WpPart
    Parts 11
Aisha shukrah.
NEESMA'A WAH NUSHUUF 1-END by Aysha2017
Aysha2017
  • WpView
    Reads 2,681
  • WpVote
    Votes 50
  • WpPart
    Parts 1
labarin ma'aurata da kalubalen da mata ke fuskanta a tareda mazansu, Staring SADI, SALMAN, NASREEN, MUSTY.
GADAR ZARE by HauwaAUsmanjiddarh
HauwaAUsmanjiddarh
  • WpView
    Reads 401,015
  • WpVote
    Votes 18,939
  • WpPart
    Parts 85
A firgice ya mik'e daga inda yake zaune, yana kallon sauran abokanan nasa fuska cike da hawaye idonsa yayi ja sosai Buga kansa ya fara yi ajikin bango yana ihu yana cewa " sun kashe min kowa bani da kowa yanzu, zaman dirshan yayi a k'asa, yana ihu yana yarfa hannunsa, zumbur ya mik'e ya nufi fridge ya d'auko robar ruwa ya bulbulawa kansa "Akan ido na suka k'one gidan mu, mahaifiya ta, mahaifi na, k'anne na duk suka mutu akan kunne na ina jiyo ihun su *************** "Cikin waye wannan a jikin ki? uban waye yayi miki ciki? bazaki fad'a ba saina kashe ki, wayyo na shiga uku duk irin tarbiyyar dana baki abinda zaki saka man dashi kenan, cikin kuka tace " wallahi Aunty ban sani ba, idan za'a kashe ni ban san wanda yayi min cikin nan ba, nima ganin shi kawai nayi ajiki na, tafiya tayi ta bud'e durowa ta d'auko Qur'an ta d'ora akan ta tace " na rantse da wanda raina ke hannunsa bansan wanda yayi min ciki nan ba. Kanta tayo gadan-gadan tana nizaki rainawa hankali, ta shak'e ta idonta suka kakkafe ************** A cikin gidan yarin yake ihu yana kuka yace " sunci Amana ta, sunyi min butulci, na yarda dasu amma sun ci min amana sun had'a min GADAR ZARE Amintattu nane suka yi silar zuwa na gidan yarin, sun raba ni da kowa nawa sun raba ni farin cikina,cikin matsanancin kuka yace " wallahi koda zan rasa komai na rayuwata bazan kyale su ba. Sun mun sharri, sun had'a man makirci da GADAR ZARE ************* "Koken a cikin kayana kuma, kafin ya k'ara sa maganar dubbun police sun kewaye shi da bindugogi, Ana cikin haka wayarsa ta fara ringing, dakyar ya samu ikon d'agawa, ji yayi muryarsa ta tintsere da dariya yace " nine, d'an uwanka, kaga yadda nayi wasa da hankalinka ko, na nuna maka halin 'yan Adam Cikin rawar murya yace " mai yasa kaci amanata? " saboda ina santa, ita rayuwa tace kuma mallakina , Wani irin mahaucin ihu ya saki tare da buga wayar da k'asa .
AUREN SIRRI COMPLETE  by HauwaAUsmanjiddarh
HauwaAUsmanjiddarh
  • WpView
    Reads 1,373,443
  • WpVote
    Votes 38,130
  • WpPart
    Parts 103
Matar shi ce ta farko bata san haihuwa, idan ta samu ciki sai ta zubar, as ending yake yin auren sirri da mai aikin gidan
GIDAJEN MU  by Shatuuu095
Shatuuu095
  • WpView
    Reads 55,495
  • WpVote
    Votes 5,926
  • WpPart
    Parts 30
GIDAJEN MU novel ne dazai yi duba akan problems din da muke fuskanta a gidajen mu cikin society dinmu, akan aure, cuttutuka and zamantakewar mu ta yau da kullum. Shatuuu♥️
RUWAN DARE.........  by ashnurpyaar
ashnurpyaar
  • WpView
    Reads 19,556
  • WpVote
    Votes 1,029
  • WpPart
    Parts 12
Allah ya sani bata k'aunar zuwa gun matar nan domin daga gidanta zuwa bakin titi inda zata hau napep akwai ɗan tafiya, sai an wuce wasu bishiyoyin dake bayan layin hanyar sam ba tada kyau, idan dai har tayi dare bata cika son biyawa gunta ba saboda tsoro, yau ma dalilin daya ya sata zuwa gidan domin tace mata kuɗi hannu, ita kuma Sadiya indai akwai naira to kukan shirya. Bayan ta baro gidan a yanzu har duhu yayi,tafiya take tana zancen zuci "wannan bishiyoyin Allah ni tsoro suke bani, su suke k'arama hanyar nan duhu fa,amma gari da dan sauran haske, hanya ba haske haka ai sai ama sane ko duka ba wanda ya sani Allah dai ka kaini.,....." Tana cikin wannan zancen zucin Ba zato ba tsammani Sadiya taji wani abu ya bugeta gum! Cikin razana tsabar tsoro tayi ihu, dama Sadiya akwai aukin ihu inta ga abin tsoro, Saidai ihun da tayi babu wanda yajiyo ta saboda nisan gun da bakin hanya, tayi yunk'urin juyawa kan ta farga kawai taji kamar anyi sama da ita ta faɗo! Jakarta da ledan magungunan dake hannunta suka zube k'asa daga nan bata k'ara Sanin inda take ba..........Ku biyo mu