herfsie's Reading List
42 stories
A Trial On Love by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 27,744
  • WpVote
    Votes 2,155
  • WpPart
    Parts 22
In the remote village of Dumurkul, Rayhan had life pretty hard. She's simply a teenage Fulani girl that knew pain in all shades, and all she wanted was to further her education. Her life savior came in the form of an NYSC Corp member named Dr Kurfi. Her innocent heart couldn't resist throbbing a bit at his sight, nor his kindness and when he smiled calling her 'Yar Fulani'? Rayhan's brittle heart shrunk and she was instantly enthralled! She called him 'Dan Bature' because to her, no man has ever looked this handsome! Agony fell upon her life so strong she fancied her death. And what her heart once felt for Nameer, it turned into sheer hatred churning her insides. She hated him as much as she was enticed by him before. And she avowed never to forgive him, even if a life was to be on the line...hers included. Fate wasn't about to let the duo be. As they met again but she wasn't that girl anymore. Despite the hatred she showed to him, Nameer knew he hadn't found her simply to lose her again. He was ready to fight...maybe A Trial On Love could be the price he'd pay to have her. And oh, what a trial it was!
GIDAN KASHE AHU by Maryam-obam
Maryam-obam
  • WpView
    Reads 137,444
  • WpVote
    Votes 3,807
  • WpPart
    Parts 49
Labari ne akan yanda duniya ta lalace yara kanana suke zuba bariki, ba tare da sanin iyayensu ba......
ALK'AWARI BAYAN RAI (Completed✅) by HafsatRano
HafsatRano
  • WpView
    Reads 194,600
  • WpVote
    Votes 14,418
  • WpPart
    Parts 72
A story of a young girl who sees the bad side of the world from both angle.. Suddenly an angel came to her rescue.. Destiny will take it place.. Will he be able to rescue her? find out in this astonishing story
MARYAMA MARYAM by phartyBB
phartyBB
  • WpView
    Reads 23,521
  • WpVote
    Votes 2,856
  • WpPart
    Parts 43
The story about two beautiful ladies. It's all about limitless and intensely love. MARYAMA da MARYAM matasan ƴan mata biyu kyawawa da suka yi tarayya kan son ɗan uwansu Umar Faruq. Tun lokacin da ya tabbatar MARYAMA ce ba MARYAM ba zuciyarsa ta kasa ba shi zaɓi. Love. Hatred. Passion.
FULANI by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 46,537
  • WpVote
    Votes 2,355
  • WpPart
    Parts 18
FULANI -The story of unwanted girl, she always had a strong sense of destiny...! The story of a Prince and his kingdom. witchcraft, distorted relationships, hidden secrets, selfishness.
Bayan Na Mutu! by Aysha-Shafiee
Aysha-Shafiee
  • WpView
    Reads 6,765
  • WpVote
    Votes 152
  • WpPart
    Parts 1
Motar ta tarwatse, k'arfin shigowar gingimarin dake d'auke da itace ya haddasa wata k'ara kamar ta tashin bam, k'ofofin motar suka yage daga jikin bodin, gaba wajen zaman direba ya fita ta taga, injin motar ma yayi tsalle wani wajen. Ka'ra mai yawa ta cika iska, yadda k'arfe ke had'uwa da d'an uwansa, yadda k'arfe ke datsa bishiyoyin gefen titin da kuma yadda k'arfe ke k'onewa. Daga wannan lokacin, duk abinda FADEELAH MALIK tayi ya faru ne bayan BINTUN IKARA ta mutu, kuma dole ne FADEELAH ta fuskanci dukkan laifin da BINTU tayi! **** Ya kai hannu bayan wuyansa ya shiga murza fatar wajen a hankali, har yau yana iya tuna yadda fuskarta take a lokacin daya fara ganinta, nad'e cikin mayafin dake nuna shaidar addininta, sannan kamar kullum idanunta na manne da siraran glass d'in da ya k'ara fito da ilhamarta, idanunta kyawawa masu maik'o da kyalli, suna haskawa kamar an kunna wuta ta k'asansu. Sai dai mafi rincab'ewar al'amarin tana masa kallon tsana ne! tsana wadda ke tasowa tun daga k'asan zuciyarta, tsana wadda baya tunanin wani mahaluki ya tab'a yiwa waninsa, sannan tsana irin wadda bai san dalilin wanzuwarta ba. Abinda kawai ya sani a yanzu shine da FADEELAH da BINTU abu d'aya ne, zuciya d'aya suke rabawa don haka in har ta tsane shi a matsayin FADEELAH MALIK, yanzu da ya same ta a BINTUN IKARA ma babu abinda zai canja!
Farar Wuta. by Aysha_Mahmoud
Aysha_Mahmoud
  • WpView
    Reads 30,360
  • WpVote
    Votes 3,588
  • WpPart
    Parts 18
A lokacin da abinda kake tsoro yake tare da kai...! #AyshaShafi'ee #FikraWriters #FararWuta
RAI DA KADDARA by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 77,718
  • WpVote
    Votes 7,816
  • WpPart
    Parts 59
Daada, Ku saka mata Munawwara, ku kira ta da Madina. Watakila albarkacin sunayen biyu rayuwar da bata da zabi a kanta ta zo mata da sauki ko yaya ne. Zan so kaina a karo na biyu, ku fada mata mahaifiyarta ta sota a watanni taran zamanta a cikinta, ko ba zata yarda ba Daada ki fada mata ta yafe mun, ki bata hakuri na yanda zata kare sauran kwanakin ta a duniya tana biyan zunuban mahaifanta. Kuma ku fada mata sunan baban ta Kabiru, yanayin haihuwar ta ba zai canza cewa ita din jinin shi bace ko da bata da gadon shi. Ke ma ki yafe mun, kiyi mun addu'a ko da rayuwa ba zata sake hada fuskokin mu ba. Yelwa.
BURINA COMPLETE by ZulayheartRano89
ZulayheartRano89
  • WpView
    Reads 83,508
  • WpVote
    Votes 3,599
  • WpPart
    Parts 33
labarin BURINA labarin Zainab (Zee) da Khalil ( IK) da Abdallah (Alhaji) labarin soyayya ban tausayi da nishaɗi.
KAICON SO by Hafnancy01
Hafnancy01
  • WpView
    Reads 4,025
  • WpVote
    Votes 153
  • WpPart
    Parts 27
A blind love story.....