mufidatu's Reading List
80 stories
JIRWAYE by TajawwalAlRuwh
TajawwalAlRuwh
  • WpView
    Reads 207,003
  • WpVote
    Votes 21,553
  • WpPart
    Parts 69
Khalifa Al-Haydar sunan da yake yawo a gari, sunan matashin mai kudin da dubban mutane zasu yi komai dan su ga fuskar shi. Layla the sensational lady, idan har akwai aji a karuwanci Layla ta fara bude shi. Labarin su ba kaman labari bane nayau da kullum, ba ko da yaushe kake yanke hukunci akan kaddarar mutane ba. JIRWAYE, akwai shi a cikin labarin kowa.
Aalimah 1234 by Sumayyahtakori1988
Sumayyahtakori1988
  • WpView
    Reads 1,827
  • WpVote
    Votes 36
  • WpPart
    Parts 2
Labarin soyyayya da sadaukarwar 'yan uwantaka wanda TAKORI bata taba yin rubutu kamar sa ba!
'YAR NAJERIYA by Sumayyahtakori1988
Sumayyahtakori1988
  • WpView
    Reads 5,549
  • WpVote
    Votes 573
  • WpPart
    Parts 10
Allah ya halatta aure ga kowanne dan adam mai lafiya, suma ZABIYU (ALBINOS) 'yan adam ne kamar kowa amma meyasa ake kyamatar su musamman ta fuskar auratayya? Da gaske ana gadon ALBINISM a cikin jini amma akwai wadanda halittar Allah ce ta samar da su a haka kamar HANSNA'U. Hasna'u kykkyawa ce amma ZABIYA ce....shin ko wannan nakasa itace karshen rayuwar ta? Kuma nakasar da zata hana ta zaman aure a rayuwar duniya? Shin MIJI ko MAHAIFIYAR SA ko al'ummar dake zagaye da ita wanene babban kalubalen Hasna'u a rayuwa? ni dai TAKORI na ce HASNA'U mutum ce kamar kowa ban sani ba ko kema kin amince da hakan? Mu biyo HASNA 'YAR NAJERIYA don jin walagigin rayuwar data samu kanta cikin lalurar ALBINISM.
AUREN KWANGILA  by Sumayyahtakori1988
Sumayyahtakori1988
  • WpView
    Reads 30,319
  • WpVote
    Votes 710
  • WpPart
    Parts 11
Raunin zuciyar RAYHANAH-RAHANE.......da tsananin kishin data ke dashi akan mijinta uban 'ya'yan ta IBRAHIM MANSUR TAKAI, bai hanata kokarin saka khairan da khairan ba, bai hana ta maimaita kwatankwacin abinda aka yi mata ba shekaru ashirin a baya, bai hana ta barin YA HIMU ya nuna kansa matsayin cikakakken _replica_ ga Baba Dacta ba, wanda hakan ya kara daga darajar ta, ya daga martabar ta da kimar ta a zuciyar IBRAHIM.....!!! -Takori
SANADI by TajawwalAlRuwh
TajawwalAlRuwh
  • WpView
    Reads 103,844
  • WpVote
    Votes 15,351
  • WpPart
    Parts 102
There are winds of destiny that blow when we least expect them. Sometimes they gust with the fury of a hurricane, sometimes they barely fan one's cheek. But the winds cannot be denied, bringing as they often do a future that is impossible to ignore. 21st August, 1994......... a day which many destinies were sealed. Some found love, others were separated from loved ones while some were scarred for eternity. Muhammad kabeer Dikko; the guy with the devil-may-care attitude. Handsome, charismatic, ruthless are word which all vividly describes the rich and carefree heir to the fortune called Argon oil and gas. He has no worries at all in life, unless it has to do with the apple of his eyes, his Umma's Amana, the sweet and loving Mahra Muhammad Dikko. The smart and sassy Zulaikha Sabine Al-fayeed, born half Italian, half Nigerian, the 22 year old is the dream of every eligible bachelor in town! The sensational Niima Abdallah, the sweet one and only daughter of a rich oil tycoon. She's what you'd love to call the belle of the ball. The undefeatable Bakhtiar Arab. A 45year old sadist who found love in the least expected place; the arms of a lady far his junior. Ahmad Sadeeq, otherwise known as the geek. The guy with insatiable love for knowledge. Cousin and bestfriend to our rich boy Muhammad Kabeer. Khayri, the 17 year old happy-go-lucky granddaughter of a village farmer who lost her parents at a tender age. Wani wasa qaddara da SANADI ke shirin yi da rayuwar wannan mutane. What could the connection be? As the saying goes 'We can only fight destiny but never can we change it'. Join me in this intriguing piece full of roller coasters of emotions as we unfold the connection between these lives. Ba zaku yi dana sanin karanta SANADI ba. That i promise.
DUA BOOK OF OF A MUSLIMAH ( Hausa Version) by Allauma
Allauma
  • WpView
    Reads 11,340
  • WpVote
    Votes 368
  • WpPart
    Parts 29
Dua, Azkar , Durood, 40 Rabbana....................
100 Qur'an Facts  by yazztaj
yazztaj
  • WpView
    Reads 6,835
  • WpVote
    Votes 532
  • WpPart
    Parts 5
Bismillah Rabbi Zidnee Ilman "My Lord! Increase me in knowledge." 100 Facts about Qur'an By: Shaykh Shaibu Asali 26•9•16
MATSALOLIN MA AURATA by Yaqubbby
Yaqubbby
  • WpView
    Reads 3,994
  • WpVote
    Votes 98
  • WpPart
    Parts 27
Ki samu sassaken biyayya ki hada da saiwar shagwaba da ganyen gaskiya da bawan San dangin sa da jijiyar Kula da mahaifiyar sa ki hada su a turmin nan mai suna hakuri ki samu tabaryarnan Mai Suna Iya Magana ki daka su insha Allah Zaki mallaki mijin ki a hannun ki ba tare dako tantama ba.🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤣🤣🤣🤣🤣
IDAN KIN GYARU by Sadiyasumar
Sadiyasumar
  • WpView
    Reads 176
  • WpVote
    Votes 6
  • WpPart
    Parts 57
DUKKAN AL'UMMA SUN GYARU
RIK'ON SAKAINA.. by maryamtalba
maryamtalba
  • WpView
    Reads 65,953
  • WpVote
    Votes 7,167
  • WpPart
    Parts 55
labarine Daya kunshi gargadi ga matan da suke raina niimar da Allah yayi musu ta aure, dn kwadayin duniya, rashin hakuri, RIK'ON SAKAINA labarine da zai jawo hanukulan matan nan da suka maida aure tamkar wasan yara, Sanin kanmu ne aure ya zamo tamkar abin wasa, ana masa rikon sakaina, mata basu daraja auren mazan ma basu daraja auren. Shin menene matsalar? Ta yaya kuma zamu magance matsalolin? Ku biyoni dn jin yadda rayuwar ABUWA zata kasance.