AsmauYh's Reading List
35 stories
AUREN FARI.... by meenaslimzy
meenaslimzy
  • WpView
    Reads 39,975
  • WpVote
    Votes 2,892
  • WpPart
    Parts 40
wayace miki ana bawa namiji dama?babu abinda yake canja namiji sai ikon allah idan kince zaki iya canja Abdallah to kin yaudari kanki mazaasu hali irin na Abdallah wadanda basu da lokacin matansu saina aikinsu daban suke basa taba canjawa don haka ki saki jikinki a matsayina na yar uwarki aminiyarki inada hanyar da zakibi kisamu farin ciki ba dole saida soyayyar abdallah ba domin idan kikace zaki koyi tarairayar miji tou kin sa kanki a hanyar wahala baa taba tarairayar miji...namiji baayi masa gwaninta.....SABON SALO MAI CIKE SA DARUSSA MAI DAUKE DA TSANTSAR CIN AMANA....MAI DAUKE DA SALO NA SOYAYYA
DA KAMAR WUYA (Completed) by zulaihatualiyumisau
zulaihatualiyumisau
  • WpView
    Reads 182,212
  • WpVote
    Votes 12,731
  • WpPart
    Parts 63
Labari ne akan 2 brothers. And one trouble maker. You like the story when you Read it, I'm sure.
GOBE NA (My Future) by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 165,250
  • WpVote
    Votes 17,199
  • WpPart
    Parts 65
Babu mace da zata labarta yadda wata macen take ji har sai ta taba kasancewa a cikin halin da wacan macen ta kasance. Daga ni sai ire-irena mu ke iya labarta yadda mace ta ke ji idan aka keta haddin yarta ko kuma ita kanta! Ina ma ace yau haddina ni Halimatu aka keta ba na yata ba? GOBE NA... Zawarcin Halimatu... *** *** *** Babu wanda zuciyarsa ta raya masa sai matar nan, sosai ya maida hankali yana kallon gurin da take zaune tare da yaranta, the way ta take sharar hawaye ya kara karafafa zatonsa a kanta, labarin yarsa ya shigo ciki duk kuwa da bata fadi sunansa ba ko sunan yarsa sai dai ta fadi cewar mahaifin yar ya zargeta da kisan yarsa saboda kaddarar mutuwarta ya fada mata, kamar yadda kadarar gushewar hankalin abokin aikinta ya fada a kanta, an keta mata haddi an ketawa yarta, mijinta ya ci zarafinta, a kokarin kwatar hakkin yarta mijinta ya saketa, ga labarin samun aikin kamfanin da tai ya shigo ciki sai dai shi ma bata fadi sunan kamfanin ba..... Wani irin kallonta yake, har ya ji kamar gilashin dake idon sa ya tare ganinsa sai ta ya cireshi yana cigaba da kallonta, ita kuma ta soke kai kasa yana ta latsa waya tana sharar kwalla, wa akai wa fyade? Wacen karamar ko babbar? No wait mutunen da take bawa abincin a kusa da kamfaninsu abokin aikinta ne? Is that why take kokarin kula da shi? Waye mijin na ta? Waya ke bibiyarta? A lokaci daya ya jerowa kansa wadannan tambayoyin, da bashi da amsar su, and he can't take his eyes on her kamar his life defend on her.
BECOMING MRS BUGAJE (COMPLETED, 2019) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 1,983,973
  • WpVote
    Votes 35,715
  • WpPart
    Parts 16
#1 Youth 13th October, 2019. #1 parenting 11th August, 2019. #1 attorney 30th Sept, 2020 #5 Youth 1st October, 2019. #3 youth 28th August, 2019. #15 English 30th August, 2019 Maryam was afraid of how he made her feel. The reality of her circumstances. She had never been this emotionally raw, weak as she was with Mubarak, she physically felt safe in his presence. She had never felt safe in the presence of a man like she did with him. That was not on her agenda. She wasn't supposed to be feeling all the things she felt now, but they were there. That was the last thing she wanted. She could sense his resistance, she had never seen a man so intent on not liking her as he. The rest just ignored her, him? He saw her but it felt as if he didn't want to. And here she was all intent on Becoming Mrs Bugaje. What would he say to Maryam? This would devastate her beyond all measures. His hands travelled to hold his nape, squeezing the thick muscle there, he had never felt so worthless all his life like he did now. A graceful light-eyed girl who brightened a crowd with her mere presence, a girl with the heart of gold, his young gazelle. He had her right where he wanted, loving him like no other, despite him being reckless, nonchalant, a liar by omission and a rogue she still loved him whole. Her love made him so full that despite giving her his all he was still left with excess from her. This was the woman he would inevitably lose because of his recklessness. She would face the pain. A pain of Becoming Mrs Bugaje. He had vowed to protect her from herself. Yet he had pushed her over. He had vowed to make her see what people had done to her, she taught him forgiveness. Under all that crazy bubbly mouthiness, was his angelic queen, compassionate, loving- a jewel. Yet he ruined her. Now her ruin was his ruin, he had carried his pain long, hard and deep in his heart. She was a pain he was willing to live through life with. Her voice what he lived for. Her smile his home.
AL'AMARIN SUHAILA  by cynosure3
cynosure3
  • WpView
    Reads 5,942
  • WpVote
    Votes 515
  • WpPart
    Parts 53
Heart touching story
ZAB'IN RAI NA by Aufana8183
Aufana8183
  • WpView
    Reads 37,646
  • WpVote
    Votes 1,642
  • WpPart
    Parts 62
Love & Destiny
ABINDA AKE GUDU (Completed) by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 328,329
  • WpVote
    Votes 20,954
  • WpPart
    Parts 61
Labarin Asmau....labarin ABINDA AKE GUDU.
KASHE FITILA by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 250,592
  • WpVote
    Votes 18,431
  • WpPart
    Parts 53
Iyaye musamman mata sukan sadaukar da dukkan farincikinsu domin kyautata rayuwar 'ya'yansu. Haka ce ta faru ga Maamu har zuwa lokacin da Allah Ya azurta mata tilon danta Awaisu. A daidai lokacin da take tunanin kyautatawa wadanda suka wahalta musu a baya sai Gimbiya matar dan nata ta murda kambun da ko iyayenta basu santa dashi ba.... Ga uwa, ga da sannan ga suruka.
QADDARAR RAYUWA by missab_empire
missab_empire
  • WpView
    Reads 154,520
  • WpVote
    Votes 10,102
  • WpPart
    Parts 111
Fate of the innocent,,, A very heart touching story