Hallybest4616's Reading List
7 historias
SAMARIN SHAHO  por SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    LECTURAS 229,912
  • WpVote
    Votos 18,911
  • WpPart
    Partes 53
Destiny at fault In life of sarah bukar. Raped,pregnant,scorned,used,confused and cought up in mixed feeling of true love and loyalty. #sarah bukar #mahfudlingard #yazeedAttah
Mai Tafiya por donutfairy
donutfairy
  • WpView
    LECTURAS 204,532
  • WpVote
    Votos 20,320
  • WpPart
    Partes 29
Labarin wasu mata guda uku mabanbanta asali da kaddara ta hada su a yayin da suka dauki aniyar yiwa talauci gudun fanfalaki. Sai suka fada karuwanci..duniya ta zo musu a tafin hannu har suke zaton tafiyar ta kare. Ku biyo su tsakanin Niger da Nigeria mu ga yadda za ta kaya! Mai tafiya..wani guzuri ka tanada??????
Farar Wuta. por Aysha_Mahmoud
Aysha_Mahmoud
  • WpView
    LECTURAS 31,002
  • WpVote
    Votos 3,594
  • WpPart
    Partes 18
A lokacin da abinda kake tsoro yake tare da kai...! #AyshaShafi'ee #FikraWriters #FararWuta
AUREN SOYAYYA por maryamtalba
maryamtalba
  • WpView
    LECTURAS 141,571
  • WpVote
    Votos 9,273
  • WpPart
    Partes 78
Rikicin Auratayyarmu ta hausawa, da hanyoyin gyarasu.
Hafsa por nafisatuu
nafisatuu
  • WpView
    LECTURAS 740,935
  • WpVote
    Votos 56,933
  • WpPart
    Partes 39
Aasim Mukhtar Galadima And And Hafsa Abubakar Bulama; Two Strangers whom fathers are best friend. When they get married by knowing only each others names, things starts off on a rough path with Hafsa's gentle nature colliding with Aasim's arrogance but with time, he realizes his arrogance towards her was only to blind the fact that he is in love with her. Will Hafsa reciprocate his love despite all the hardships she faced because of him?
ALI ABBAS por 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    LECTURAS 97,541
  • WpVote
    Votos 6,990
  • WpPart
    Partes 29
Duk yanda taso ta daure wa zuciyarta yanayin datakeji abin ya faskara, duk iya qoqarinta na ganin cewar ta tsayarda hawayenta amma seda sukayi tattakin yin ambaliya daga manyan fararen idanuwanta zuwa lallausan kuncinta, zuciyarta ke barazanar fasa qirjinta ta fito, duqawa tayi ta dafe wurin ilahirin sumar kanta ta sakko ta rufe mata fuska da kai gabaki daya jin zuciyarta na shirin faso kirjin bilhaq ta fito ya sanya da iya k'arfinta ta furta "Gadangaaaaaaaa!!!!!!, Ina kashigane arayuwa? Kasan kuwa rashinka na shirin kaini lahira!!! Yaa Allah indai gadanga na raye Allah ka bayyanar dashi agareni,in kuma gadanga ya mutu Allah ka isarmana da zancen mutuwar shi daga majiya me tushe" dafe bakinta tayi da sauri ta d'ago kanta "gadanga be mutuba, inshaa Allahu bazaka mutuba semun hadu mun rayu cikin Aminci....tausayintane ya sanyashi komawa da baya a hankali, duk iya dauriyarshi seda ya zubar da kwalllahhhh....
KUKAN KURCIYA por Sadnaf
Sadnaf
  • WpView
    LECTURAS 112,275
  • WpVote
    Votos 10,613
  • WpPart
    Partes 30
Labarai mai tab'a zuciya